Gwamnatin Kano zata rufe wasu Gadoji a jihar domin yi musu gyare-gyare

FB IMG 1696417537151 edit 786631287899

Ana sanar da jama’a cewa In Sha Allah ranar Alhamis za’a rufe gadar sama ta kofar Nassarawa zuwa gidan gwamnati, da kuma ta Obasanjo saboda wasu ayyuka da za a yi a gadojin.

Saboda haka ake sake tunatar da al’ummar jihar Kano musamman masu bin wannan hanya cewa za’a rufe wadannan gadoji, sannan kuma za’a bude hanyar kasa saboda kulle saman na dan wani lokaci da za’a yi.

Muna godiya bisa goyon baya da al’ummar jihar Kano ke bamu a ko da yaushe.

ALLAH Ya taimaki jihar Kano da kuma gwamnan Kano Engr Abba K. Yusuf.

Sanarwa:
Engr Marwan Ahmad
Kwamishinan ayyuka da gidaje na jihar Kano.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/K8z1chFesJeCf99QehWJPo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *