Kotun koli ta tabbatar da hukuncin shekaru biyar da aka yankewa tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, bisa samunsa da laifin karbar cin hancin $500,000 daga hannun …
Kotun koli ta tabbatar da hukuncin shekaru biyar da aka yankewa tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, bisa samunsa da laifin karbar cin hancin $500,000 daga hannun …
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya roƙi gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da ya sauya sheƙa daga jam’iyyar NNPP zuwa APC. …
Wata babbar kotu dake zamanta a jihar Kano ta yanke wa wasu `yan bijilanti biyar hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan ta samesu da laifin …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = 1400 …
Yayin da aka fara shirye-shiryen tunkara babban zaɓen shekara ta 2027, tuni an fara hasashen yadda yanayin siyasar zai kasance. Alfijir labarai ta rawaito IPSA …
Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ba ta da shirin mayar da birnin tarayya Abuja zuwa jihar Legas. Ko mayar da wasu ma’aikatun gwamnati daga Abuja zuwa …
Wannan matashi dan Adaidaita sahu ya kara fito da darajar musulmai a idon duniya: Alfijir labarai ta rawaito wani dan jihar Katsina dake tuka babur …
Ƙungiyar dillalan man fetur masu zaman kansu ta ƙasa, (IPMAN), ta koka game da wasu matsaloli da dama da ‘ya’yanta ke fuskanta wajen samun man …
Buhari ya ce a 2018 ya gano satifiket dinsa na WAEC a cikin gida, amma ya ki fito da su Alfijir labarai ta rawaito tsohon …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = 1390 …
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta tabbatar da sanarwar neman wasu shahararrun masu amfani da shafin Tiktok guda shida saboda furta kalaman batsa cikin wasu …
Wata dambarwar siyasa ta kunno kai a jihar Kano, inda ake ganin wasu magoya bayan jam’iyyar NNPP mai mulkin jihar, ciki har da masu rike …
Babbar Kotun Jihar Kano ta dage shari’ar Frank Geng Quangrong, dan kasar China da ake zargi da kashe budurwarsa ‘yar jihar Kano Ummukulsum Sani mai …
An ba su shaguna a Sabuwar Kasuwar Zamani da ke Damaturu da kuma tallafin kudi N100m Alfijir labarai ta rawaito Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala …
Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kama shugaban ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore, Bello Bodejo, kan kafa rundunar sa-kai ta Fulani a jihar …
Kotun Majistray dake Nomansland ta aike da shugaban kungiyar APC media Forum Ɗanbilki Kwamanda bayan da jami’an DSS suka kaishi kara gabanta. Ana tuhumar Dan Baki ne …
Kaddarorin da aka kiyasta sun kai Naira miliyan 150, a ranar Talata, sun kone a kasuwar GSM, wadda aka fi sani da “Kasuwar Jagwal,” a …
A ranar Talatar da ta gabata ne wasu kananan yara uku suka makale a gaban Kotun Upper Area da ke Gwagwalada, babban birnin tarayya, bisa …
A halin yanzu dai shugaba Bola Tinubu na fuskantar matsin lamba kan zargin da ake yi wa shugaban ma’aikatan fadar gwamnatinsa wato, Femi Gbajabiamila kan …