Hukumar da ke kula da harkokin shari’a a jihar Nasarawa ta dakatar da Alkalin Alkalai Vincent W. Gwahemba sakamakon zarge-zargen cin hanci da rashawa. Alfijir …
Hukumar da ke kula da harkokin shari’a a jihar Nasarawa ta dakatar da Alkalin Alkalai Vincent W. Gwahemba sakamakon zarge-zargen cin hanci da rashawa. Alfijir …
Tsohon Akanta Janar na Tarayya (AGF), Ahmed Idris, a ranar Alhamis din da ta gabata a wata babbar kotu a birnin tarayya Abuja, ya ki …
Hukumar yaƙi da cin hanci ta EFCC ta yi sabuwar fallasa kan masu hannu a harkar satar kuɗaɗen jama’a, Shugaban hukumar, Ola Olukoyede, ya bayyana …
Daga Baba Usman Gama Dattawan Arewa da na Ibo sun yi alla-wadai da tafiye-tafiyen ShuganaTinubu. An sace jami’in gwamnati a kusa da sansanin sojin Abuja. …
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da Aondo Ver, darakta a hukumar kula da gidajen babban birnin tarayya, Abuja. Alfijir labarai ta rawaito lamarin ya …
Kungiyar ƴan kasuwar canji ta Abuja ta ce daga ranar Alhamis za ta rufe kasuwar canji har sai abin da hali ya yi sakamakon tsadar …
Hukumomi a kasar Saudiyya sun yi ragin kudin Hajji ga maniyyatan da za su sauke farali a bana, 2024, domin farantawa mahajjata. Alfijir labarai ta …
Wata kotu dake zamanta a garin Kano ta yi umarnin kulle asusun bankunan hukumar Hisba bisa gurfanar da ita da wasu masu Hotel-hotel suka yi …
Ministan sufurin jiragen sama da raya sararin samaniya, Festus Keyamo, a yau Laraba, ya bayyana cewa hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa …
Kotun majistray me lamba 90 dake zaman ta a madobi karkashin Jagorancin maishari’a Haj. NADIYA ADO SALE ta ɗaure wasu mutane guda biyu inda ake …
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya mayar wa babban mai hamayya da shi na Jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar da martani bayan sukar gwamnatinsa. Alfijir …
Da sunan Allah mai rahama mai jinkai. Tsira da aminci su tabbata ga Manzon tsira Annabi Muhammadu S.A.W.Ina mai godiya ga Allah S.W.T da ya …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = 1500 …
Wata gobara ta lalata shaguna da dama a babbar kasuwar Gusau da ke jihar Zamfara inda kuma ta kashe mutum daya. Alfijir labarai ta rawaito …
Majalisar dattawa ta yi sammacin manyan hafsoshin tsaron Najeriya game da kalubalen tsaro da ke ci gaba da ta’azzara a fadin kasar. Alfijir labarai ta rawaito yan majalisar …
Kotun koli ta tabbatar da zaben gwamna Ahmadu Fintiri a matsayin gwamnan jihar Adamawa. Mai shari’a John Okoro wanda ya karanta hukuncin a ranar Laraba, …
A zafin ranar 29 ga watan Oktoba, 2023 ne aka samu wani canji na alheri da ya lulluɓe harabar Voice of Nigeria (VON) mai cike …
A Second Prosecution Witness, PW2, in the trial of a former governor of Sokoto State Attahiru Bafarawa, Kassim Yusuf, on Tuesday, January 30, 2024, recounted …
Shugabancin jam’iyyar APC ( All Progressives Congress), wadda ke mulki a Najeriya, ya yi gargadi ga magoya bayan tsohon gwamnan jihar Kogi na baya-bayan nan, …