Mutumin ya bayyana cewar suna zargin tsaka da shiga cikin garin rogon wanda ya daɗe a ajiye. Alfijir labarai ta ruwaito wata uwa da ’ya’yanta …
Mutumin ya bayyana cewar suna zargin tsaka da shiga cikin garin rogon wanda ya daɗe a ajiye. Alfijir labarai ta ruwaito wata uwa da ’ya’yanta …
Daga Aminu Bala Madobi Hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur a Najeriya, (NMDPRA) ta yi barazanar ƙwace lasisin gidajen mai …
Ana zargin wani mai suna Manniru Mai Chemist da yiwa wata yarinya mai shekara 9 Fyade ta gaba da baya wanda hakan ya yi sanadiyar …
Allah ya yiwa Mahaifiyar tsohon hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa Farfesa Attahiru Jega Hajiya Hauwa Muhammadu Jega Rasuwa Hajiya Hauwa ta rasu tana …
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya rantsar da Major General Muhammad Inuwa Idris mai ritaya a matsayin sabon kwamishinan ma’aikatar tsaron cikin gida da ayyuka …
Majalisar shari’a ta kasa, NJC, ta kafa wasu kwamitocin bincike guda hudu da za su binciki alkalan manyan kotunan kasar nan guda 27 bisa wasu …
An bayyana shugaban kwamitin majalisar dattawan Najeriya kan harkokin tsaro a yanzu, Sanata Shehu Buba a matsayin wanda ya dace ya gudanar da mulkin jihar …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaban Amurka Joe Biden ya shaidawa manema labarai cewa ya yi imanin tsagaita bude wuta na Gaza zai iya isa ya …
Wata kididdigar masana kan asarar da ambaliyar ruwan ta haifar, Hukumar NEMA ta ce gidaje 32,837 da kadada 16,488 na gonaki da amfanin gona ne …
Ana zarginsa da hannu wajen taimakawa ta’addanci da sauran laifuka a yankin arewacin Najeriya. Alfijir labarai ta ruwaito Bashir Hadeija, na hannun daman karamin ministan …
Wata kotu a kasar Faransa ta bada umarnin kwace jiragen fadar shugaban kasa guda 3. Financial Times ta wallaf cewa jiragen da kotun ta bada …
Daga Aminu Bala Madobi Hukumar EFCC ta tsare shugaban hukumar Hajji ta Kasa, Malam Jalal Arabi da sakataren hukumar Abdullahi Kontagora sakamakon zarginsu da almundahana …
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano ta kayyade Naira Miliyan goma kudin fom ga masu neman kujerar shugabancin kananan hukumomi. Alfijir labarai ta …
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da shawarar a nada Abdullahi Ganduje, shugaban jam’iyyar APC mai mulki na kasa a matsayin jakada a wata kasa ta …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
Wani lamari mai ban al’ajabi da tayar da hankali, wani rahoto ya nuna yadda wasu ƴan uwa biyu suka binne ƙaramin Ƙanin su mai shekara …
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta tabbatar da karbar korafin da wata Kungiya ta kai mata …
Majalisar magabata ta Ƙasa a Najeriya ta jaddada amincewarta da salon shugabancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ‘yan kwanaki bayan zanga-zangar ƙin jinin gwamnati da aka …
Wata sanarwar ta yi kira ga ‘yan ƙasar su yi watsi da rahoton da ya ambato ƙungiyar dillalan man fetur ta Nijeriya (IPMAN) tana cewa …