Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

IMG 20240809 WA0422
Labarai

Ana wata! Ambaliyar Ruwa Tayi Fata-Fata Da Titin Kano Zuwa Maiduguri

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Ambaliyar  ruwan sama ya janyo katsewar wani muhimmin bangare na babbar hanyar Kano zuwa Maiduguri a garin Malori-Guskuri dake karamar hukumar …

FB IMG 1723210922594
Labarai

Rikicin Duniya! Yadda Aljanu Suka Shiga Zanga-zangar Da Aka Yi A Kano – Amma Fa In Ji Dakta Kachako

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Masanin harkar aljanu da ruhainai kuma tsohon mataimakin kwamadan Hukumar Hisbah ta Jihar Kano, Dakta Maigida Kachako ya bayyana cewa har da aljanu sun shiga …

FB IMG 1723210844046
Labarai

Alkalla Mutane 25 Sun Mutu Sakamakon Hatsarin Kwale-Kwale Daban-Daban a Najeriya

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Akalla mutane 25 ne suka mutu a wasu hadurran kwale-kwale a jihohin Jigawa da Bayelsa. Rahotanni daga karamar hukumar Taura ta …

FB IMG 1719477546654
Ganduje, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Maka Ganduje Da Garo A Kotu Kan Zargin Karkatar Da Biliyan 57.4

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Gwamnatin jihar Kano ta shigar da sabuwar kara na tuhumar tsohon Gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje da Murtala Sule Garo da wasu mutane biyu. Alfijir …

Screenshot 20240809 123233 Facebook
Labarai

Babu Gaskiya A Ikirarin Tinubu Na Bawa Jihohi Biliyan 570 – In Ji Gwamna Makinde

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya musanta ikirarin shugaban kasa Bola Tinubu na cewa gwamnatin tarayya ta bai wa jihohi 36 Naira Biliyan 570 inda …

Screenshot 20240809 101818 Facebook
Labarai

Shugaban Kasar Na Da Aniyar Tallafawa Al’ummar Arewacin Kasar, Sai Dai Akwai Mutanen Dake Kawo Cikas – In Ji Shettima

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Mataimakin shugaban Kasan Najeriya, Kashim Shettima ya bayyana cewa shugaban kasar na da aniyar ganin ya tallafa wa al’ummar arewacin kasar, sai dai akwai mutanen …

FB IMG 1723142880904
Labarai, NNPC

Mele Kyari Yayi Martani Kan Zargin Ma’aikatan NNPCL Da Shigo Da Gurbataccen Mai

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Shugaban Kamfanin Man Fetur na Nijeriya NNPCL, Mele Kyari ya ce babu ruwan jami’an kamfanin a shigar da man fetur da dangoginsa marar kyau cikin …

Screenshot 20240808 192723 Facebook
Gobara, Labarai

Ibtila’i! Wata Mummunar Gobara Ta Tashi A Gidan Man Mobil

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Wata mummunar gobara ta tashi a wani gidan mai na Mobil da ke kan titin Obafemi Awolowo a Ikeja, babban birnin jihar Legas a safiyar …

Screenshot 20240808 170426 Chrome
Labarai

Ana Wata! Sabuwar Ƙungiyar Yan Tawaye Ta Bulla A Jamhuriyar Nijar

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Wata sabuwar ƙungiyar ‘yan tawaye, mai suna, Mouvement Patriotique du Niger, MPN, ta ɓulla a yankin arewacin Jamhuriyar Nijar. Alfijir labarai ta ruwaito kungiyar tawayen …

IMG 20231110 230813
DSS, Labarai

Hukumar DSS Ta Musanta Kai Samame Ofishin NLC

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Rundunar tsaro ta farin kaya DSS ta musanta rahotan cewa jami’anta sun kai sumame shelkwatar kungiyar kwadago ta kasa NLC. Alfijir labarai ta ruwaito bayanan …

IMG 20240804 WA0004
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tufka Da Warwara! Gwamnatin Najeriya Ta Dakatar Da Shirin Sayar Da Buhun Shinkafa Naira 40,000 Ga Yan Kasar

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Ma’aikatar ayyuka na musamman da harkokin gwamnatocin tarayya ta janye takardarta mai dauke da kwanan watan Agusta 1, 2024, wadda ta bayyana yadda ake sayar …

FB IMG 1723115651747
Labarai

Shugaba Tinubu Ya Sake Mika Rokonsa Ga Yan Najeriya

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya roki ƴan Najeriya da su ƙara yin haƙuri da gwamnatinsa, inda ya tabbatar da cewa ƙasar nan na dab da …

FB IMG 1723065561996
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ya Kamata Gwamnatin Tinubu Ta Gane Manufofinta Basa Aiki – In Ji Gwamnan Bauchi

Posted onAugust 7, 2024August 7, 2024

Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce yana da kyau gwamnatin tarayyata ta fahimci cewa shirye-shirye ko ƙudurorin da take ɓullo da su ba …

FB IMG 1723048100390
Labarai

Manjo Al-Mustapha Ya Magantu Akan Masu Kiraye-kirayen Sojoji suyi Juyin Mulki A Najeriya

Posted onAugust 7, 2024August 7, 2024

Manjo Hamza Al-Mustapha, tsohon babban jami’in tsaro na marigayi Janar Sani Abacha, ya yi Allah-wadai da kiraye-kirayen da ake yi na sojoji su karbe iko …

Screenshot 20240807 165946 Facebook
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Ta Sanar Da Lokacin Da Za’a Dakatar Da Karɓar Harajin Shigo Da Kayan Abinci A Kasar

Posted onAugust 7, 2024August 7, 2024

Gwamnatin Najeriya ta ce daga mako mai zuwa ne za a fara aiwatar da umarnin da ta bayar na dakatar da karbar haraji a kan …

FB IMG 1714148022250
Labarai, NCC

Ba Mu Yarda Da Buƙatar Ɗauke Cibiyar NCC Daga Kano Ba – In Ji Kungiya

Posted onAugust 7, 2024August 7, 2024

Ƙungiyar Matasan Arewa ta yi watsi da kiran da ake yi na sauya wa Cibiyar NCC da aka lalata lokacin zanga-zangar yunwa matsuguni daga Jihar …

FB IMG 1722187869789
Dangote, Labarai

Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo Ya Magantu Kan Matatar Man Dangote

Posted onAugust 6, 2024August 6, 2024

Tsohon shugaban ƙasa , Olusegun Obasanjo ya ce wadanda suke cin gajiyar shigo da tataccen mai cikin Nijeriya ne ke kokarin yi wa matatar man …

FB IMG 1722961815329
Labarai

Masu Zanga-zanga Sun Sace Rigar-Mama Da Kamfan Firaministar Bangladesh Mai Murabus

Posted onAugust 6, 2024August 6, 2024

Dubban masu zanga-zanga a Bangladesh sun wawashewa tare da lalata gidan tsohuwar Firainista Sheikh Hasina a birnin Dhaka. Alfijir Labarai ta rawaito wannan ya biyo …

FB IMG 1715254046724
Kano, Labarai

Yanzu-yanzu! Gwamnatin Jihar Kano Ta Sassauta Dokar Hana Fita A Jihar

Posted onAugust 6, 2024August 6, 2024

Gwamnatin jihar kano ta sanar da sassauta dokar hana fita ta awa 24 da ta sanya sakamakon yadda zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa ta rikide …

FB IMG 1722936691553
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Zata Biya Tallafin Fetur na kimanin Tiriliyan 5.4 A Shekarar 2024 – inji Ministan kuɗi

Posted onAugust 6, 2024August 6, 2024

Gwamnatin Najeriya ta amince cewa kudin tallafin man fetur zai kai Naira Tiriliyan 5.4 a shekarar 2024, duk da ikirarin da aka yi a baya …

Posts pagination

‹ 1 … 19 20 21 22 23 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab