Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Buhari Ya Roki Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa Da Ta Dakatar Da Hana Ƴan Najeriya Biza

Posted onFebruary 14, 2023February 14, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE), da ta dakatar da hana ‘yan Najeriya biza zuwa yankin gabas …

CBN, Labarai

Bankin CBN Ya Bayyana Makomar Tsoffin ₦200 da ₦500 da kuma ₦1000

Posted onFebruary 14, 2023February 14, 2023

Alfijr ta rawaito bankin CBN tun a farko ya sanya ranar 31 ga watan Janairu a matsayin wa’adin tsohon takardun kudi, ya kasance a wurare …

Labarai

Wani Miji Ya Nemi Matarsa Ta Bashi Miliyan 10, Kafin Ya Saketa A Kano

Posted onFebruary 14, 2023February 14, 2023

Alfijr ta rawaito wata amarya mai suna Fatima Bashir Khalil wadda aka fi sani da ‘Yar Albarka ta bayyana a gaban wata shari’ar shari’ar jihar …

Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamna Ganduje Da Ya Dawo Da Muhuyi Mukaminsa

Posted onFebruary 13, 2023February 13, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun Masana’antu ta Ƙasa da ke zamanta a Kano, a yau Litinin ta umurci gwamnatin jihar Kano da ta yi biyayya ga …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onFebruary 13, 2023February 13, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa    1. Dollar zuwa Naira …

Labarai, Nigerian Army

Sojoji Sun Kama Haramtattun Jiragen Ruwa 492 Da Tarin Miyagun Kwayoyi – Magashi

Posted onFebruary 13, 2023February 13, 2023

Alfijr ta rawaito Ministan Tsaro, Maj.-Gen. Bashir Magashi, ya ce a kalla jiragen ruwa 492 ne rundunar sojojin Najeriya, AFN ta kama daga shekarar 2015 …

Labarai

Kungiyar Musulmai Ta Bukaci Sauya Lokacin Kidaya (Census)

Posted onFebruary 13, 2023February 13, 2023

Alfijr ta rawaito Wata kungiyar Musulmai mai suna Islamic Forum ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta sauya lokacin fara kidaya na 2023, saboda …

Labarai

Akalla Mutane 20 Sun Mutu Yayin Da Cutar sankarau Ta Barke A Jigawa

Posted onFebruary 13, 2023February 13, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar Jigawa ta ce fiye da mutum 20 ne ake fargabar sun mutu sanadin cutar sanƙarau da ta ɓulla bana a …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Bada Umarnin Daukar Fasinjoji Kyauta A Motocin Kanawa

Posted onFebruary 12, 2023February 12, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya amince da Motocin Kanawa Bus Service da su fito su fara jigila kyauta domin kai …

Labarai, Zamfara

Bayan Haihuwarsa Babu Dubura Yaron Ya Mutu Da Sanyin Safiyar Yau Lahadi

Posted onFebruary 12, 2023February 12, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito Jariri dan wata tara da haihuwa wanda aka haifa tare da laluran rashin lafiya a Saminaka Quarters, dake …

Labarai

Gwamnatin Kano Ta Rufe Babban Katafaren Kantin Wellcare

Posted onFebruary 12, 2023February 12, 2023

Alfijr ta rawaito babban kantin WellCare ya rubuta wasikar neman gafara ga gwamna Ganduje kan ya yi gaggawar shiga tsakani tare da sake bude su. …

Labarai

Yadda Da Kudaden Waje Suka Yi Tashin Gwauron Zabi A kasuwar Canji Yau Asabar

Posted onFebruary 11, 2023February 11, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Asabar a Kasuwar Wapa   1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Bankin CBN Ya Musanta Cewa Ba Shi Da Isassun Takardun Buga Sabon Kuɗi

Posted onFebruary 11, 2023February 11, 2023

Alfijr ta rawaito babban Bankin Najeriya CBN ya musanta rahotonnin da ke cewa gwamnan bankin Godwin Emefiele ya alaƙanta rashin wadatattun takardun buga sababbin kuɗi …

Labarai

Ƴan Sandan Jihar Kano Ta Kama Mutane 93 Da Ake Zargi Da Daba A Kano

Posted onFebruary 11, 2023February 11, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 93 da ake zargi da laifin damfarar jama’a a lokacin yakin …

Labarai, Zamfara

Matawalle Ya Bada Umurnin Kama Duk Wani Wanda Yaki Karbar Tsohon Kudi

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin gwamna Bello Muhammad Matawalle ta bada Umurnin Kama Duk wani wanda yaki karbar …

Labarai, Zamfara

Alkalai Sunyi Rantsuwar Da Kadimi Basu Da Hannu A Harkar Ta’addanci A Zamfara

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito bisa ka’idojin da Gwamnatin Jihar zamfara ta fitar na cewa duk lokacin da zata rantsar da wani wanda …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Yadda Take Kasancewa A Zaman Majalisar Zartarwa Ta Nijeriya

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Alfijr ta rawaito Majalisar Dokoki ta Kasa ta goyi bayan sabuwar manufofin gwamnatin tarayya na hada-hadar kudi amma ta dorawa Babban Bankin Najeriya (CBN) alhakin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Cigaba Da Karɓar Tsofaffin Kudi

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta ce za ta mutunta umarnin da Kotun Kolin kasar ta bayar a kan karar da wasu gwamnonin jihohi uku …

Labarai, PDP

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Sadiq Wali A Ɗan Takarar Gwamnan A PDP

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara ta sake tabbatar da Sadiq Wali a matsayin dan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin jam’iyyar PDP a ranar …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Alhamis

Posted onFebruary 9, 2023February 9, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Alhamis a Kasuwar Wapa    1. Dollar zuwa Naira …

Posts pagination

‹ 1 … 186 187 188 189 190 … 261 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab