Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira …
Alfijr ta rawaito Gwamnan Babban Bankin Ƙasa, CBN, Godwin Emefiele, ya ce wa’adin ranar 31 ga watan Janairu na dakatar da karɓar tsoffin kudaden Naira …
Alfijr ta rawaito Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta tabbatar da afkawar wani hatsarin mota da ya rutsa da wasu fadawan Shehun Borno Alhaji …
Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya amince da cire N499,650,000 daga asusun hadin gwiwa na jihar domin tarbar shugaban kasa Muhammadu …
Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi, ta tabbatar da kashe wasu mutum huɗu da ‘yan bindiga suka yi a anguwar Gambari Sabon-Layi da …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 730/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito wasu matasa daya mai shekaru 17 dayan mai shekaru 27, sun rasu a wani ramin masai a Kasuwar Sabon Garin Kano Ƙaramar …
Alfijr ta rawaito Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo Ya lashe kyautar ‘INNOVATIVE LEADER AWARD’ a karo na biyu na ilimi na duniya da kuma EdTech Conclave …
Alfijr ta rawaito Fitaccen Jarumin nan na fim din a duniya, da Sanda da kuma Labarina, wato Adam Daddy Hikima, mai Lakanin Abale zai Angwance …
Innalillahi wa inna ilaihirraji un! Allah ya yiwa Kwararrarren Masanin Tattalin Arziki Farfesa Aminu Usman, Wanda Aka Fi Sani Da (Aminu Speaker) na jam’iyyar Kaduna …
Alfijr ta rawaito Kungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) ta kafa wani kwamiti mai mambobi shida da za su hada da Babban Bankin Najeriya (CBN) don magance …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta musanta yin ƙarin farashin man fetur, duk kuwa da ƙaruwar farashin man a faɗin ƙasar. Kafafen yaɗa labaran ƙasar …
Alfijr ta rawaito Hukumar Naja’atu Muhd Daraktar kungiyoyin farar hula na kwamitin yaƙin neman zaɓen shugaban kasa na jam’iyyar APC, ta fice da ga jam’iyyar …
Alfijr ta rawaito wani limami a kasar Saudiyya da matarsa da ‘ya’yansu biyar sun rasu a wani haɗarin mota da ya rutsa da su a …
Alfijr ta rawaito Mutane biyu sun mutu, da dama sun jikkata yayin da wasu ‘yan kungiyar asiri suka yi ta harbe-harbe da bindiga a Osogbo, …
Alfijr ta rawaito wasu ƴan Sandan kwalli da ake zargin sun harbi wani matashi mai suna Muntari a wuyansa biyo bayan tsama dake tsakaninsu. Ƴan …
Alfijr ta rawaito Jami’ar Bingham da ke Karu, a Jihar Nasarawa ta fitar da sanarwar hana dalibai amfani da wayoyin zamani. Sanarwar, mai ɗauke da …
Daga Shu’aibu I. Wanzan Alfijr ta rawaito gwamna Bello Mohammed (Matawallen Maradun) ya dakatar da gangamin yakin neman zaben sa a karamar hukumar Bukkuyum domin …
Alfijr ta rawaito ayarin motocin Gwamna Samuel Ortom na Jihar Benue ta yi hatsari a kusa da garin Utokon da ke karamar hukumar Ado na …