Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai, Zamfara

Bayan Haihuwarsa Babu Dubura Yaron Ya Mutu Da Sanyin Safiyar Yau Lahadi

Posted onFebruary 12, 2023February 12, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito Jariri dan wata tara da haihuwa wanda aka haifa tare da laluran rashin lafiya a Saminaka Quarters, dake …

Labarai

Gwamnatin Kano Ta Rufe Babban Katafaren Kantin Wellcare

Posted onFebruary 12, 2023February 12, 2023

Alfijr ta rawaito babban kantin WellCare ya rubuta wasikar neman gafara ga gwamna Ganduje kan ya yi gaggawar shiga tsakani tare da sake bude su. …

Labarai

Yadda Da Kudaden Waje Suka Yi Tashin Gwauron Zabi A kasuwar Canji Yau Asabar

Posted onFebruary 11, 2023February 11, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Asabar a Kasuwar Wapa   1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Bankin CBN Ya Musanta Cewa Ba Shi Da Isassun Takardun Buga Sabon Kuɗi

Posted onFebruary 11, 2023February 11, 2023

Alfijr ta rawaito babban Bankin Najeriya CBN ya musanta rahotonnin da ke cewa gwamnan bankin Godwin Emefiele ya alaƙanta rashin wadatattun takardun buga sababbin kuɗi …

Labarai

Ƴan Sandan Jihar Kano Ta Kama Mutane 93 Da Ake Zargi Da Daba A Kano

Posted onFebruary 11, 2023February 11, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 93 da ake zargi da laifin damfarar jama’a a lokacin yakin …

Labarai, Zamfara

Matawalle Ya Bada Umurnin Kama Duk Wani Wanda Yaki Karbar Tsohon Kudi

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin gwamna Bello Muhammad Matawalle ta bada Umurnin Kama Duk wani wanda yaki karbar …

Labarai, Zamfara

Alkalai Sunyi Rantsuwar Da Kadimi Basu Da Hannu A Harkar Ta’addanci A Zamfara

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito bisa ka’idojin da Gwamnatin Jihar zamfara ta fitar na cewa duk lokacin da zata rantsar da wani wanda …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Yadda Take Kasancewa A Zaman Majalisar Zartarwa Ta Nijeriya

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Alfijr ta rawaito Majalisar Dokoki ta Kasa ta goyi bayan sabuwar manufofin gwamnatin tarayya na hada-hadar kudi amma ta dorawa Babban Bankin Najeriya (CBN) alhakin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Cigaba Da Karɓar Tsofaffin Kudi

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta ce za ta mutunta umarnin da Kotun Kolin kasar ta bayar a kan karar da wasu gwamnonin jihohi uku …

Labarai, PDP

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Sadiq Wali A Ɗan Takarar Gwamnan A PDP

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara ta sake tabbatar da Sadiq Wali a matsayin dan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin jam’iyyar PDP a ranar …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Alhamis

Posted onFebruary 9, 2023February 9, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Alhamis a Kasuwar Wapa    1. Dollar zuwa Naira …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Shugaba Buhari Ya Rattaba Hannu Kan Dokar Zartarwa ta 14

Posted onFebruary 9, 2023February 9, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan wata doka ta Gudanar da Sauye-sauyen Shugaban Kasa. Wannan ci gaban ya fito ne …

Labarai

Hukumar NUC ta Bayar Da Umarnin Rufe Jami’o’i Ƙasar

Posted onFebruary 9, 2023February 9, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar kula da jami’o’i ta kasa (NUC) ta bayar da umarnin cewa dukkan jami’o’in Najeriya su tafi hutu daga ranar 22 ga …

Labarai

Mata Na Da Rawar Takawa Wajen Cigaban Al’umma Idan Aka Ba Su Dama! Maryam Abacha

Posted onFebruary 9, 2023February 9, 2023

Alfijr ta rawaito Uwargidan tsohon shugaban Nijeriya, Marigayi Janar Sani Abacha, wato Hajiya (Dr) Maryam Abacha ta ja hankalin al’umma musamman mazaje da su rika …

EFCC, Labarai

EFCC Ta Gurfanar Da Matar Gwamnan Kogi Da Ɗan Uwansa Gaban Kotu

Posted onFebruary 8, 2023February 8, 2023

Alfijr ta rawaito  EFCC ta ce ta gurfanar da wasu makusantan gwamnan jihar Kogi a gaban kotu, ciki har da matarsa, Rashida Bello. Hukumar tana …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Laraba

Posted onFebruary 8, 2023February 8, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa Siya = 744/ Siyarwa = …

JAMB, Labarai

Wata Sabuwa : JAMB Ta Soke Rajistar UTME Na Ɗalibai 817

Posted onFebruary 8, 2023February 8, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar shirya jarabawar shiga jami’a ta JAMB ta soke rajistar ɗalibai 817 a jarrabawar gama sakandare ta 2023 (UTME). Magatakardar hukumar, Farfesa …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotun Koli Ta Dakatar Da Hana Amfani Da Tsofaffin Kudin Naira A Ranar 10th

Posted onFebruary 8, 2023February 8, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun Koli ta dakatar da matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na hana amfani da tsohuwar takardar Naira daga ranar 10 ga …

INEC, Labarai

Makasudin Da Zamu Dora Sakamakon Zabe A Shafin Yanar Gizo-INEC

Posted onFebruary 7, 2023February 7, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kasa, INEC, ta ce amfani da adireshin IReV wajen yada sakamakon zaben na rumfunan zabukan kasar …

IPMAN, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! IPMAN Ta Janye Umarnin Yajin Aiki

Posted onFebruary 7, 2023February 7, 2023

Alfijr ta rawaito Kungiyar dillalan man fetur ta kasa IPMAN ta janye umarnin dakatar da ayyuka tare da umurtar mambobinta a fadin kasar da su …

Posts pagination

‹ 1 … 183 184 185 186 187 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab