Alfijr ta rawaito Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ba da umarnin. nan take rushe gine-ginen da ba bisa ka’ida ba da aka …
Alfijr ta rawaito Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ba da umarnin. nan take rushe gine-ginen da ba bisa ka’ida ba da aka …
Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf da sanyin safiyar Asabar ya kaddamar da fara rusa shaguna da gidajen da jama’a suka …
Alfijr ta rawaito Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin bayar da tallafi domin rage wa ’yan Najeriya radadin cire tallafin mai da …
Alfijr ta rawaito Kungiyar kwadago ta Najeriya NLC ta yanke shawarar shiga yajin aikin sai baba ta gani a ranar laraba 7 ga watan yuni …
Alfijr ta rawaito Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya sanar da nada kakakin majalisar wakilan kasar, Femi Gbajabiamila a matsayin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasar. …
Alfijr ta rawaito Fitacciyar Jaridar da ake wallafa ta a Najeriya, ‘Daily Trust’ ta ce tana nan akan bakanta dangane da labarin da ta wallafa …
Alfijr ta rawaito Sabon shugaban hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano Alhaji Lamin Rabi’u Dan Bappa ya ce daga lokacin da aka naɗa shi …
Alfijr ta rawaito Sa’o’I kalilan daga yanzu ake sa ran tauraron Argetina da ya lashe kofin duniya wa to Lionel Messi ya sanar da matsaya …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Alhamis a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Alfijr ta rawaito Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce ya zama wajibi ga jami’an tsaron ƙasar su ƙara himma matuƙar ana son a ciyar …
Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada kakakin majalisar wakilai mai barin gado, Femi Gbajabiamila a matsayin shugaban ma’aikatan fadar sa. An gabatar …
Alfijr ta rawaito Tsohon gwamnan Kano kuma Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Ibrahim Shekarau ya koka kan tsadar mulkin Najeriya kamar yadda ya bukaci …
Alfijr ta rawaito Babban Bankin Najeriya CBN ya karyata wani rahoto da wata jarida ta kasa ta wallafa na cewa ya rage darajar Naira zuwa …
Alfijr ta rawaito Wata Kotun Shari’ar Musulunci a jihar Bauchi ta umarci jami’an tsaro su kamo mata malamin nan Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi tare …
Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya amince da karin Naɗin mukamai biyar. Sakataren yada labaran gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa …
Alfijr ta rawaito Wata kungiya mai zaman kanta mai yaki da rashin adalci ta roki Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, EFCC …
Alfijr ta rawaito a yammacin Larabar nan ne jirgin Max Air dauke da alhazan jihar Jigawa ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Malam …
Alfijr ta rawaito Kungiyar kwadago ta Najeriya, NLC ta yi watsi da sabon farashin man fetur da kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya kara. …
Alfijr ta rawaito Kamfanin Man Fetur na Najeriya NNPC ya tabbatar da daidaita farashin famfo na PPM a fadin gidajen sayar da man fetur, inda …
Alfijr ta rawaito Sanatoci biyu na jam’iyyar PDP, Sanata Mathew Urhogide da Ayo Akinyelure sun fice daga jam’iyyar. Sanarwar murabus din nasu na kunshe ne …