Gwamnatin Jamhuriyar Congo ta musanta labaran da ta kira na “Ƙanzon kurege” a kafafen sada zumunta wanda suke cewa an yi juyin mulki a ƙasar. …
Gwamnatin Jamhuriyar Congo ta musanta labaran da ta kira na “Ƙanzon kurege” a kafafen sada zumunta wanda suke cewa an yi juyin mulki a ƙasar. …
Shugaban kasar Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da nadin Dakta Jamila Bio Ibrahim a matsayin ministan kula da harkokin Matasa. Alfijir Labarai ta rawaito …
Kungiyar Madrisatul kanzul khairul Limu’allim Sulaiman da Maiduguri ƙarƙashin reshenta da ke jihar kano ta naɗa Abdurrahman ABS a matsayin sabon shugaban a ranar Juma’a …
Gwamna Adeleke na jihar Osun da mukarrabansa sun tsallake rijiya da baya a wani hatsarin jirgin sama bayan jirgin da suka shiga, ya kama wuta …
Manyan ‘yan siyasa da ke adawa da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio na shirin tsige shi a yayin zaman da majalisar za ta yi, idan …
“Akwai masu bayar da magani da su ka san abun da su ke yi, kuma sun iya gano ciwo, sun kuma san maganinsa, amma akwai …
Rahotanni sun bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada shugaban ma’aikata na Legas, Hakeem Muri-Okunola a matsayin babban sakatare. Alfijir Labarai ta rawaito jaridar …
Na koma, da na isa wurin ban same shi ba, kuma na ci gaba da bincike amma ban iya ganinsa ba. Alfijir Labarai ta rawaito …
An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama tsakanin kasashen biyu a shekarar da ta gabata Alfijir Labarai ta rawaito haɗaɗɗiyar daular larabawa ta musanta ikirari da …
Adebanjo ya ce Obafemi Awolowo ya yaki tsarin da turawan tsarin mulkin mallaka su ka zo da shi. Alfijir Labarai ta rawaito an yi kira …
Ganduje ya bayyana hakan ne a wata ganawa da yayi da shugaban kasa Bola Tinubu Alfijir Labarai ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano, kuma shugaban …
Macron ya shaida wa manema labarai a ranar Juma’a cewa jakadan kasar a yanzu yana dogara ne a kan “abin da sojojin suke ba shi.” …
A kalla bama-bamai 399 ne jami’an hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa suka kwato daga hannun wani mai suna Asana Leke mai shekaru 39 …
Ya kuma nada sabbin mataimakan gwamnoni hudu da suka hada da Emem Nnana Usoro da Muhammad Sani Abdullahi Dattijo da Philip Ikeazor da kuma Bala …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Kotun koli ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC da dan takararta a zaben gwamna da ya gabata a jihar Enugu, Uche Nnaji suka …
An samu mummunar gobara a babbar cibiyar raba hasken wutar lantarki da ke TAL’UDU a Birnin kebbi. Alfijir Labarai ta rawaito an jiyo karar fashewa …
Ƴan Sanda A Katsina Sun Kama Waɗanda Ake Zargi Da Kashe Kwamishinan Ƴan Sanda a Katsina yayin musayar wuta. Alfijir Labarai ta rawaito rundunar yan …
Jami’an Civil Guard ne ke jagorantar binciken da ake yi a Gran Canaria, saboda an ce an shigar da karar ne a Mogan da ke …