Alfijr ta rawaito Kwamishinan zabe na INEC a Akwa Ibom, Dr Cyril Omorogbe ya ce hukumar ta soke sunayen ma’aikatan zaɓe na wucin-gadi guda 100 …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan zabe na INEC a Akwa Ibom, Dr Cyril Omorogbe ya ce hukumar ta soke sunayen ma’aikatan zaɓe na wucin-gadi guda 100 …
Alfijr ta rawaito Dokta Peter Afunanya, jami’in hulda da jama’a na DSS ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis a …
Alfijr ta rawaito Wani malamin makarantar Islamiyya ya shiga hannu kan zargin yi wa dalibansa mata hudu ’yan gida daya a fyade a Jihar Bauchi. …
Alfijr ta rawaito Babban Sufeto Janar na ‘yan sanda Alkali Baba ya soke aikin da Feleye Olaleye ya yi a matsayin kwamishinan ‘yan sandan Kano. …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan ‘yan sanda a jihar Enugu, Ahmed Ammani, ya umurci hukumar binciken manyan laifuka ta jihar, CID, da ta gudanar da binciken …
Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta kama wani tsohon mayakin kungiyar ta’adda ta Boko Haram, Alayi …
Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun sami nasarar ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su, bayan …
Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a ranar Talatar ya yi wa fursunoni 12 da aka yanke wa hukuncin kisa afuwa, sannan …
Alfijr ta rawaito wani fusataccen sojan Nijeriya ya dauki bindiga ya kashe Kwamandansa, da wasu sojoji biyu, daga bisani ya kashe kansa da a sansanin …
Alfijr ta rawaito an kama dan majalisar wakilai da dala 500,000 tare da jerin sunayen wadanda ake sa ran za su amfana. Jami’an ‘yan sanda …
Alfijr ta rawaito Wata majiya mai inganci ta shaidawa jaridar Daily Nigerian cewa an kama mutanen biyu ne a lokacin da suke jagorantar ’yan daba …
Alfijr ta rawaito ƴan bindiga sun yi garkuwa da Shugaban Jam’iyyar PDP na Gundumar Dan Mahawayi da wani mutum daya ana gab da zabe. Harin …
Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi, ta tabbatar da kashe wasu mutum huɗu da ‘yan bindiga suka yi a anguwar Gambari Sabon-Layi da …
Alfijr ta rawaito ‘Yan ta’adda sun kashe hakimin kauyen Mulo da ke karamar hukumar Mashegu a jihar Neja, Malam Usman Garba. Rahotanni sun bayyana cewa, …
Alfijr ta rawaito Wasu kishiyoyi guda biyu matan wani bawan Allah sun hada baki da masu garkuwa da mutane domin a sacemahaifiyar mijin nasu a …
Alfijr ta rawaito Hukumar Civil Defence wato NSCDC Nigeria, hukuma ce ta gwamnatin tarayyar Najeriya da aka ba wa alhakin samar da matakan yaki da …