Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Tsaro

INEC, Labarai

INEC Ta Kori Ma’aikata 100 Bisa Laifin Maguɗin Zaɓe

Posted onMarch 17, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan zabe na INEC a Akwa Ibom, Dr Cyril Omorogbe ya ce hukumar ta soke sunayen ma’aikatan zaɓe na wucin-gadi guda 100 …

DSS, Labarai

DSS Ta Kama Wasu Fitattun Mutane 2 Da Zargi Da Tayar Da Zaune Tsaye A Jihar Kano

Posted onMarch 16, 2023March 16, 2023

Alfijr ta rawaito Dokta Peter Afunanya, jami’in hulda da jama’a na DSS ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis a …

Fyade, Labarai

Wani Malami Ya Yi Wa Dalibansa 4 ’Yan Gida Daya Fyade

Posted onMarch 15, 2023March 15, 2023

Alfijr ta rawaito Wani malamin makarantar Islamiyya ya shiga hannu kan zargin yi wa dalibansa mata hudu ’yan gida daya a fyade a Jihar Bauchi. …

Labarai

Babban Supeton Yan Sanda Ya Canja Aiko CP Feleye Kano, Ya Turo Wani Sabo

Posted onMarch 14, 2023March 14, 2023

Alfijr ta rawaito Babban Sufeto Janar na ‘yan sanda Alkali Baba ya soke aikin da Feleye Olaleye ya yi a matsayin kwamishinan ‘yan sandan Kano. …

Labarai

Kwamishinan Ƴan Sanda Ya Bada Umarnin Kama Wani Mawallafin Yanar Gizo

Posted onMarch 13, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan ‘yan sanda a jihar Enugu, Ahmed Ammani, ya umurci hukumar binciken manyan laifuka ta jihar, CID, da ta gudanar da binciken …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Tubabben Ɗan Boko Haram Da Wani Basarake Bisa Safarar Kwayoyi

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta kama wani tsohon mayakin kungiyar ta’adda ta Boko Haram, Alayi …

Labarai, Zamfara

Ƴan Sanda Sun Ceto Mutun 14 Bayan Kwashe Kwanaki 68 Hannun Ƴan Bindiga

Posted onMarch 12, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun sami nasarar ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su, bayan …

Gwamnatin Kano, Labarai

Fursunoni 12 Da Aka Yankewa Hukuncin Kisa Sun Shaki Iskar Yanci A Kano

Posted onMarch 7, 2023March 7, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a ranar Talatar ya yi wa fursunoni 12 da aka yanke wa hukuncin kisa afuwa, sannan …

Labarai

Soja Ya Bindige Kwamanda Da Wasu Sojoji 2 A Nijeriya

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito wani fusataccen sojan Nijeriya ya dauki bindiga ya kashe Kwamandansa, da wasu sojoji biyu, daga bisani ya kashe kansa da a sansanin …

Labarai

Posted onMarch 7, 2023March 10, 2023
Labarai

An Kama Ɗan Majalisar Wakilai Da $500,000

Posted onFebruary 24, 2023February 24, 2023

Alfijr ta rawaito an kama dan majalisar wakilai da dala 500,000 tare da jerin sunayen wadanda ake sa ran za su amfana. Jami’an ‘yan sanda …

Labarai

Jami’an Tsaro Sun Kama shugabannin kananan hukumomi 2 Da Bindigogi A Kano

Posted onFebruary 23, 2023February 23, 2023

Alfijr ta rawaito Wata majiya mai inganci ta shaidawa jaridar Daily Nigerian cewa an kama mutanen biyu ne a lokacin da suke jagorantar ’yan daba …

Labarai

Wata Sabuwa An Yi Garkuwa Da Jagoran PDP Kwana 4 Kafin Zabe

Posted onFebruary 21, 2023February 21, 2023

Alfijr ta rawaito ƴan bindiga sun yi garkuwa da Shugaban Jam’iyyar PDP na Gundumar Dan Mahawayi da wani mutum daya ana gab da zabe. Harin …

Labarai

Wasu Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutune Huɗu A Jihar Bauchi

Posted onJanuary 23, 2023January 23, 2023

Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi, ta tabbatar da kashe wasu mutum huɗu da ‘yan bindiga suka yi a anguwar Gambari Sabon-Layi da …

Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Wani Hakimi Sun Yi Awon Gaba Da Mutane 3

Posted onDecember 23, 2022December 23, 2022

Alfijr ta rawaito ‘Yan ta’adda sun kashe hakimin kauyen Mulo da ke karamar hukumar Mashegu a jihar Neja, Malam Usman Garba. Rahotanni sun bayyana cewa, …

Labarai

Bayan Kishiyoyi Sun Sa An Yi Garkuwa Da Surukarsu Daga Ƙarshe Reshe Ya Juye…

Posted onDecember 21, 2022December 22, 2022

Alfijr ta rawaito Wasu kishiyoyi guda biyu matan wani bawan Allah sun hada baki da masu garkuwa da mutane domin a sacemahaifiyar mijin nasu a …

Labarai

Civil Defence Ta Buɗe Potal Dinta Don Daukar Ma’aikata A Yau Litinin

Posted onDecember 12, 2022December 12, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar Civil Defence wato NSCDC Nigeria, hukuma ce ta gwamnatin tarayyar Najeriya da aka ba wa alhakin samar da matakan yaki da …

Labarai

Wani Alkali Ya Rataye Kansa Bayan Ya Kashe Matarsa ​​Tare Da Yiwa Gawar Fyade A Gaban ‘Ya’yansu

Posted onDecember 10, 2022December 10, 2022

. Alfijr ta rawaito ƴan sanda a Ƙasar Zimbabwe na neman wani alkali ruwa a jallo bisa zargin kisan matarsa ​​kuma ya kashe kansa a …

Posts pagination

‹ 1 2
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab