Civil Defence Ta Buɗe Potal Dinta Don Daukar Ma’aikata A Yau Litinin

Alfijr ta rawaito Hukumar Civil Defence wato NSCDC Nigeria, hukuma ce ta gwamnatin tarayyar Najeriya da aka ba wa alhakin samar da matakan yaki da barazana da duk wani nau’i na hari ko bala’i ga kasa.

Hukumar ta sanar da fara daukar ma’aikata na Civil Defence 2022/2023 a yau Litinin 12th December 2022.

Hukumar zata dauki yan Nijeriya masu matakin karatu na SSCE – NCE – OND – BA/BSC/HND

Domin neman karin bayani sai a ziyarci shafinsa na yanar gizo a duk inda kuke ko a wajen masu harkar yanar gizon.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Best seller Channel
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/KrigvNKcneVBHxctLUQ0ux

36 Replies to “Civil Defence Ta Buɗe Potal Dinta Don Daukar Ma’aikata A Yau Litinin

          1. Bayan basa daukan yayan talakawa se dai in zakabada Rashawa, nikuwa da inbada Cin hanci a daukeni aiki gara namutu ina dinkin kwarya ko wankin takalmi, Allah katsaremana Imaninmu Ameen🤲

  1. Im here to apply the civil defense for the purpose of contributing my country with all my efforts, education, skills that I have, and I hope my comment will be considered

    Thank you sir
    ABUBAKAR YUSUF UMAR

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *