Alfijr ta rawaito Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam’iyyar Labour, ya yi nasara a daya daga cikin rumfunan zabe da ke cikin fadar Shugaban kasa …
Alfijr ta rawaito Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam’iyyar Labour, ya yi nasara a daya daga cikin rumfunan zabe da ke cikin fadar Shugaban kasa …
Alfijr ta rawaito ƴan daba daba sun yi wa wasu rumfunan zabe a yankin Oshodi da Itire a Legas kawanya, tare da banka wasu katin …
Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuffuka masu alaka, ICPC, ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Hassan …
Alfijr ta rawaito an tsinci gawarsa a dakinsa a ranar zabe. Shugaban jam’iyyar Labour Party na gundumar Karshi a babban birnin tarayya. Valentine Onuigbo, an …
Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi zaɓe a mazabarsa tare da mai dakin sa, bayan dankwala wane ya daga kuri’arsa sama ya …
Alfijr ta rawaito an gari babu sunan jam’iyyar NNPP, a kan takardar kaɗa ƙuri’a ta zaɓen ƴan majalisar wakilai na karamar hukumar Ringim ta jihar …
Alfijr ta rawaito Wata babbar kotun jihar Ondo da ke zaune a Akure ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan wani mai suna Oluwaseun …
Alfijr ta rawaito yayin da aka fara zaben shugaban kasa, kungiyar ‘yan asalin yankin Biafra (IPOB) ta ce ba ta yi kiran a zauna a …
DAGAMUDASSIR ALIYU YUNUSA. FASSARA: YUSUF ABBA SARKI. A duk bayan shekara hudu a Najeriya a ke sake sabon zubi na masu rike da madafun iko, …
Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dakatar da zaben Sanatan Enugu ta gabas saboda mutuwar Oyibo Chukwu, dan takarar …
Alfijr ta rawaito ƴan bindiga da ake zargin ‘yan daba ne sun kai hari kan matar dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP a jihar Zamfara, …
Alfijr ta rawaito an kama dan majalisar wakilai da dala 500,000 tare da jerin sunayen wadanda ake sa ran za su amfana. Jami’an ‘yan sanda …
Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa ba za ta bari masu kada kuri’a su yi amfani da …
Alfijr ta rawaito wani Mummunan Hadari ya rutsa da wasu mutane a karamar hukumar Toro ta jihar Bauchi, inda mutane 15 suka mutu a wani …
Alfijr ta rawaito hedikwatar tsaron Najeriya ta ce dakarunta da ke aiki a yankin Arewa maso Gabas, Arewa ta Tsakiya, Arewa maso Yamma da kuma …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayar da umarnin rufe dukkan iyakokin kasar domin gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar dokokin …
Alfijr ta rawaito Dakarun runduna ta daya ta sojan Najeriya da kuma Air Component na Operation Whirl Punch, sun kashe ‘yan bindiga 5 tare da …
Alfijr ta rawaito Kwanaki biyu gabanin gudanar da babban zabe, Dan takarar gwamnan jam’iyyar Labour a jihar Adamawa, Dakta Umar Mustapha Muqaddas, ya sauya sheka …
Alfijr ta rawaito jami’an zabe sun gano bacewar takardun zaɓe dubu 24,682 na mazabar Tofa/Rimingado/Dawakin Tofa a jihar Kano, bayan da wakilan jam’iyyar NNPP, su …