
Alfijr ta rawaito mai alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya tabbatar da Kwamitin Duban Wata na Najeriya ya ce, ya sami rahoton ganin watan Ramadan a sassa da dama na Najeriya.
Don haka gobe Alhamis ne 1 ga watan Ramadan a hukumance in ji mai alfarma Sarkin Musulmi
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
Facebook. Alfijr Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇