Daga Aminu Bala Madobi kwamishinan ‘yan sanda na babban birnin tarayya, CP Benneth C. Igweh, na fatan tabbatar da cewa za a yi adalci a …
Daga Aminu Bala Madobi kwamishinan ‘yan sanda na babban birnin tarayya, CP Benneth C. Igweh, na fatan tabbatar da cewa za a yi adalci a …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
Rushe Masarautun Kano: Ba A Kyauta Mana Ba —Kabiru Rurum Alfijir labarai ta ruwaito jam’iyyar NNPP ta mayar da martani ga mambanta a Majalisar Wakilai, …
Kamfanin MTN ya sanar da rufe dukkan ofisoshin sa dake Najeriya daga yau Talata 30 ga watan Yuli. Wani jami’i a kamfanin ne ya tabbatar …
Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa ta fara raba manyan motocin shinkafa goma-goma ga kowace jiha, domin sayar da kowane buhu mai nauyin kilo giram …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan sabon mafi karancin albashi na Naira dubu saba’in. Alfijir labarai ta ruwaito da yake …
Majalisar zartaswa ta tarayyar Nigeria ta umurci kamfanin man fetur na kasa (NNPC) da ya sayar da danyen mai ga matatar Dangote da sauran matatun …
Fadar shugaban kasa a ranar Lahadin da ta gabata ta ce ‘yan Najeriya suna da ‘yancin gudanar da zanga-zangar lumana. Alfijir labarai ta ruwaito mai …
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta Amnesty International ta yi gargaɗin cewa yin barazana ga masu shirin gudanar da zanga-zanga ba tsari ba ne na dimokuraɗiyya. …
Umaru Ibrahim, former managing director (MD) of the Nigeria Deposit Insurance Corporation (NDIC), says supporting Dangote Petroleum Refinery is crucial to mitigate the negative consequences …
In light of the recent expiration and subsequent dissolution of the previous management board of Kano Pillars Football Club, the Kano State Governor, Alhaji Abba …
Folasade Tinubu-Ojo, diyar shugaban kasa Bola Tinubu, ta bukaci ‘yan kasuwa a jihar Legas da su hana ‘ya’yansu shiga zanga-zangar da za a yi a …
Allah Ya yiwa tsohon shugaban gidan rediyo Najeriya Kaduna (FRCN) kuma tsohon shugaban gidan rediyo Nagarta Malam Lawal Yusuf Saulawa, rasuwa cikin daren Asabar. …
Idan har zamu tausayawa Rarara mu roka masa Allah ya bayyana mahifiyarsa saboda halin da ta tsinci kanta a ciki, banga dalilin da zaisa Rarara …
Gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin tsananta matakan tsaro a kan iyakokin ƙasar, kafin zanga zangar da ƴan ƙasar ke shirin yi. Wasu ‘yan majalisa …
Daga Aminu Bala Madobi A gabar da ake ci gaba da tirka-tirka tsakanin Dangote da hukumomin man fetur a Nijeriya, Matatar Dangote ta bayyana cewa …
Nigerian Senator who represents Anambra South, and an All Progressives Congress (APC) stalwart, Senator Ifeanyi Ubah, is dead. Ubah died in a hotel in London, …
Babbar Kotun Tarayyar a Kano, karkashin jagorancin mai shari’a Simon Amobeda, ta bayar da umarnin korar shugaban hukumar korafe-korafe da yaki da cin hanci da …
The Central Bank of Nigeria has said it sold a cumulative amount of $148 million to authorised dealers in the Nigerian Foreign Exchange Market. According …