Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

FB IMG 1695936417739
Labarai

Mun dawo daga rakiyar gwamnatin Tinubu – Majalisar Shari’ar Musulunci

Posted onJanuary 17, 2024January 17, 2024

Majalisar ƙoli kan harkokin shari’ar Musulunci a Najeriya (SCSN) ta ce ta dawo daga rakiyar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu inda ta ce an yi watsi …

IMG 20231231 103804
Labarai

We won’t rest until we crush bandits, other ‘agents of darkness’: Tinubu

Posted onJanuary 16, 2024January 16, 2024

Mr Tinubu said his administration would not rest until “every agent of darkness” was rooted out of the country. Alfijir labarai reported President Bola Tinubu …

FB IMG 1705404993563
Labarai

Ibtila i! Yan bindiga sun kai hari sansanin soji a Katsina

Posted onJanuary 16, 2024January 16, 2024

Maharan sun yi musayar wuta da sojojin na sa’oi uku kafin su fi ƙarfin sojojin, a cewar mazauna yankinImage caption: Maharan sun yi musayar wuta …

IMG 20180605 130113 099
Labarai

Wasu Mata Da Miji Sun Gurfana A Kotu Kan Zargin Sace Budurwa  Jihar Kano.

Posted onJanuary 16, 2024January 16, 2024

An gurfanar da wasu ma’aurata kan zargin sace budurwa a Karamar Hukumar Tudun Wada da ke Jihar Kano. Alfijir labarai ta rawaito mijin da matar …

IMG 20240116 113308
Kano, Labarai

Kwankwaso Da Ganduje Sun Magantu Kan Tayin Shiga Zauren Dattawa da Gwamna Abba Ya Kafa.

Posted onJanuary 16, 2024January 16, 2024

Tsofaffin gwamnonin jihar Kano guda biyu, Sanata Rabiu Kwankwaso da magajinsa, Dr Abdullahi Ganduje, sun amince da yin aikin ba da shawara ga Gwamna Abba Kabir Yusuf ta majalisar dattawan …

Screenshot 20221019 152242 com.android.chrome edit 14769883636807
Labarai

Yadda Ta Kasance A Shari’ar Zargin BBC Da Amfani Da Kida Ba Da Izinin Mawaki Ba

Posted onJanuary 16, 2024January 16, 2024

Mawakin ya maka BBC a kotu kan amfani da sautin wakarsa a matsayin taken shirin ‘Daga Bakin Mai Ita’ ba tare da izininsa ba Alfijir …

FB IMG 1704870772714
EFCC, Labarai

Wata Sabuwar! EFCC ta kama tsohon minista bisa laifin zamba N3.6n

Posted onJanuary 15, 2024January 15, 2024

Jami’an hukumar shiyyar Legas na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, sun cafke tsohon ministan kasuwanci da masana’antu, Charles …

IMG 20240111 112459
Labarai

Yadda Kudaden Waje Suke Kaiwa Da Komowa A kasuwar Canji A Yau Litinin

Posted onJanuary 15, 2024January 15, 2024

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa   Dollar zuwa Naira Siya = 1270 …

FB IMG 1705326964711
Gobara, Labarai

Iftila’in Mummunar Gobara Ta Hallaka Magidanci Da Matarsa Yayansa Biyar A Kano

Posted onJanuary 15, 2024January 15, 2024

Muneer Ibn Ibrahim shi ne mai gidan hayar da suke, ya sheda cewa, wani firinji ne yai sanadin tashin gobarar bayan ya kama da wuta …

FB IMG 1705321444130
Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Magantu Kan Cewar Dalibai 6 Cikin 10 Suna Amfani Da Miyagun Kwayoyi A Kano

Posted onJanuary 15, 2024January 15, 2024

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA a jihar Kano ta yi karin haske kan wani rahoto da ke cewa dalibai …

best seller i2
Labarai

Takaitattun Labaran Duniya Na Safiyar Litinin 15/01/2024 – 03/07/1445AH

Posted onJanuary 15, 2024January 15, 2024

Daga Baba Usman Gama Gwamna Abba Kabir Yusuf ya zargi magabancinsa da neman amfani da matsayinsa wajen canza hukuncin kotun koli ya ce Ganduje ya …

FB IMG 1705308257452
APC, Labarai

Ku yi Watsi da Tsarin Mulkin 1999, ku rungumi na 1960 muddin ana son gyara ƙasa – In Ji Akande

Posted onJanuary 15, 2024January 15, 2024

“Ku yi Watsi da Tsarin Mulkin 1999, ku rungumi na 1960 muddin ana son gyara ƙasa” Akande ya fadawa NASS Alfijir labarai ta rawaito tsohon …

FB IMG 1705306449463
BBC, Labarai

Yadda TB Joshua ya yaudari mutane ta hanyar shirya abubuwan al’ajabi na ƙarya

Posted onJanuary 15, 2024January 15, 2024

A karon farko BBC ta bankado yadda marigayi TB Joshau ya rika gudanar da abubuwan al’ajabi na karya da suka ja hankalin miliyoyin mutane zuwa …

FB IMG 1705304855131
Labarai

Tsohon Minista Fantami ya sanar da tara Miliyan 50 don biyan yan ta’adda kudin fansa

Posted onJanuary 15, 2024January 15, 2024

Bayan kashe Nabeeha, barayin sun kara kudin fansa zuwa Naira miliyan 100, inda suka yi barazanar kashe sauran ‘yan’uwan idan har ba a biya su …

IMG 20240111 234351
Kaduna, Labarai

Kotun Koli Ta Sanya Ranar Yanke Hukuncin Shari’ar Zaben Jihar Kaduna

Posted onJanuary 15, 2024January 15, 2024

Kwanaki biyu bayan yanke hukuncin zaben jihar Kano, Kotun Koli ta sanya ranar raba gardama a shari’ar zaben Kaduna Kotun ta sanya ranar Alhamis 19 …

IMG 20240103 WA0021
Labarai

Takaitattun Labaran Duniya Na Yammacin Lahadi 14/01/2024CE – 02/07/1445AH

Posted onJanuary 14, 2024January 14, 2024

Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya naɗa Minista Edun, Bagudu cikin kwamitin yi wa Shirin Inganta Rayuwar Masara Galihu garambawul Hukumar EFCC ta sake …

IMG 20240114 WA0195
Labarai

Daliban Jami’ar Maryam Abacha MAAUN Sun Kirkiri Manhajar Sada Zumunta

Posted onJanuary 14, 2024January 14, 2024

Tsofaffin daliban Jami’ar Maryam Abacha American University dake Maradi a jamhuriyyar Nijer sun bayyana cewa sun kirkiri wata manhaja wacce al’umma za su yi amfani …

FB IMG 1705250318623
Labarai, NNPP

NNPP ta magantu kan hukuncin da kotun koli ta yanke kan zaben gwamnan Kano

Posted onJanuary 14, 2024January 14, 2024

Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta yaba wa Kotun Koli bisa jajircewarta wajen tabbatar da adalci da adalci wajen tabbatar da zaben Gwamna Abba …

IMG 20240114 105330
EFCC, Labarai

EFCC ta sake bude shari’ar zargin batan N772bn akan Kwankwaso, Fayose da wasu tsofaffin gwamnoni 11

Posted onJanuary 14, 2024January 14, 2024

EFCC ta sake bude shari’ar zargin Rabi’u Kwankwaso, Ayodele Fayose da wasu tsaffin gwamnoni 11 da ke damfarar sama da N772bn. Alfijir labarai ta rawaito …

FB IMG 1705214216531
Labarai

Gawuna Ya Ɗauka Zai Ci Banza Kamar Yadda Ganduje Ya Ci — In Ji Kwankwaso

Posted onJanuary 14, 2024January 14, 2024

Ganduje ne babban wanda ya tafka asara a shari’ar da Kotun Koli ta tabbatar wa Abba Kabir Yusuf mukaminsa na gwamnan Kano. Alfijir labarai ta …

Posts pagination

‹ 1 … 71 72 73 74 75 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab