Shugaban kungiyar dillalan man fetur da iskar gas ta Arewa (AROGMA) Bashir Ahmad Danmalam, ya bukaci shugabannin kungiyar dillalan man fetur ta kasa IPMAN da …
Shugaban kungiyar dillalan man fetur da iskar gas ta Arewa (AROGMA) Bashir Ahmad Danmalam, ya bukaci shugabannin kungiyar dillalan man fetur ta kasa IPMAN da …
Shahararren dan kasuwan nan, Alhaji Aminu Dantata ya ce tsarin shugabancin firaminista da wasu ’yan majalisa suke nema shi ne mafi alheri ga kasar nan. Alfijir …
Kotun Shari’ar Musulunci ta 1 da ke zamanta a GRA, Zariya, Jihar Kaduna, ta umarci Hon Sani Sha’aban, tsohon dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna a …
Gwamnatin Najeriya ta dakatar da shari’ar da ta ke yi wa mai kiran #REVOLUTIONNOW, Omoyele Sowore kan zargin cin amanar kasa. Alfijir labarai ta rawaito …
Mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar III ya bayyan fargabar cewa Najeriya na fuskantar barazanar tsaro bisa la’akari da yadda dumbin matasan kasar ke …
Hukumar NUPRC mai sa ido kan harkokin man fetur a cikin ruwa a Najeriya ta soma shirye-shiryen sauya matsugunnin wasu ofisoshinta daga Abuja zuwa Legas. …
Gwamnatin Najeriya ta yi ikirarin cewa ba za ta iya ci gaba da bayar da tallafin wutar lantarki ba saboda dimbin basussuka da ta ciyo. …
Hukumar kula da birnin tarayya Abuja, ta rusa gidaje sama da 15,000 na haramtattun gidaje da gidajen kwana a gundumar Gwarinpa da ke babban birnin …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa dake Kano Dollar zuwa Naira Siya = …
Sun yi wa ’yar shekara 13 fyade a gona a garin Bajoga da ke Jihar Gombe Alfijir labarai ta rawaito Rundunar ’Yan Sandan Jihar Gombe …
Ya fada a komar ’yan sanda a hanyarsa ta kai wa ’yan ta’adda kayan sojoji a Zamfara daga Kaduna Alfijir labarai ta rawaito yan sanda …
Tsohon shugaban babban bankin Najeriya reshen, Ogau Onyeka Michael, ya bayyana yadda tsohon maigidansa, Godwin Emefiele, ya buƙaci babban bankin ya biya dala miliyan 6,230,000 …
A wata sanarwa da ta fito daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kano, ya nuna yadda jam’iyyar ta aika saƙo ga rundunar ‘yan …
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta hana gwamnatin jihar ci gaba da rusa gine-ginen da ke unguwar Salanta wanda tun farko ta …
Daga Baba Usman Gama Tinubu ya karrama yan wasan Super Eagles da lambar girmamawa ta kasa. Gwamnatin tarayya ta ce ta biya dukkan ma’aikata albashinsu …
Hukumar Hisba ta gurfanar da shahararriyar yar Tiktok din nan Murja Ibrahim Kunya gaban kotun shari’ar addini musulinci dake zaman ta a unguwar Gama PRP …
Rahotanni na bayyana cewa hukumar tsaro ta DSS ta cafke Sunusi Oscar 44 na masana’antar Kannywood, bisa furta kalaman barazanar kisa. Alfijir labarai ta rawaito …
Adam A Zango ya bayyana dalilin da ya ja baya a harkar Kannywood Alfijir labarai ta rawaito Fitaccen mawaki kuma jarumin Kannywood Adam A Zango …
Daga Baba Usman Gama Hukumar HISBA a Kano ta kama shararriyar mai amfani da TikTok ɗin nan, wato Murja Ibrahim Kunya bisa zargin aikata badala …