Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Wata kungiya Mai rajin yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya Mai suna Movement Against Corruption in Nigeria (MACIN) ta yi kira ga ‘yan …
Kakakin Rundunar ‘yan sandan sirrin ta ce zargin ba shi da tushe na gaskiya ko kuma sahihanci kuma hasashe ne na masu kirkiro. Hukumar tsaro …
Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmed Tinubu ya zama sabon shugaban kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka wato ECOWAS. Alfijir Labarai ta rawaito Tinubu na …
BBC ta dakatar da wani babban ma’aikacinta da ke gabatar da shirye-shirye bayan da aka zarge shi da biyan wata matashiya mai ‘yan shekara 17, …
kakakin ‘yan sandan ya kara da cewa, an ajiye motoci hudu da hadarin ya rutsa da su a ofishin ‘yan sanda. Alfijir Labarai ta rawaito …
‘Ƴan bindiga sun yi garkuwa da shugaban jam’iyyar APC na jihar Ekiti Paul Omotosho. Alfijir Labarai ta rawaito an tattaro cewa an yi garkuwa da …
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa kwankwaso ya taya kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars murnar …
Shu’aibu Ibrahim Gusau Shugaban hukumar tsaro ta farin kaya (NSCDC) reshen jihar Zamfara, Sani Mustapha, ya Baje Kolin wasu mutane 27 da ake zargi da …
Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC ta bayyana cewa cutar Diphtheria ta barke a Babban Birnin Tarayya Abuja inda mutum daya ya kamu sannan …
DSS sun kama wani tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari tare da tsare shi tsawon dare biyu. Alfijir Labarai ta rawaito an kama Yari ne …
Tsohon gwamna Ganduje ta bakin Kwamishinansa na harkokin raya karkara da ci gaban al’umma, Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso ya mayar da martani dangane da wannan …
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta hana gwamnatin jihar Kano da jami’anta da ƴan sanda da DSS dai sauran hukumomin tsaro …
Sanarwar ta kuma bayyana cewa, Maimuna ta amsa laifin ta a yayin da ake gudanar da bincike. Alfijir Labarai ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar …
Daga Aminu Bala Madobi Majalisar dokokin jihar Osun a ranar 7 ga watan Yuli, 2023, ta tabbatar da jerin sunayen kwamishinoni 25 da aka mika …
Shugaban kasa Bola Tinubu Ya nada Taiwo Oyedele, a matsayin shugaban kwamitin shugaban kasa kan manufofin kasafin kudi da sake fasalin haraji. Alfijir Labarai ta …
Matashiyar ta yi alkwarin ba duk namijin da ya yi nasarar mallakarta gida da mota, da kudi naira miliyan 50 Alfijir Labarai ta rawaito budurwar …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin dakile barazanar tsaron kasa cikin kankanin lokaci, inda ya bukaci dakarun soji da sauran hukumomin tsaro da su …
Rahotanni sun bayyana cewa kamfanin Twitter na barazanar kai karar Meta kan “Shirin kwaikwayan fasahar Sada zumunta, da gangan ba bisa ka’ida ba” na sirrin …