Shugaban Kasan ya kuma umurci cewa a sanya duk wani abu da ya shafi samar da abinci da ruwan sha a cikin tsarin Majalisar Tsaro …
Shugaban Kasan ya kuma umurci cewa a sanya duk wani abu da ya shafi samar da abinci da ruwan sha a cikin tsarin Majalisar Tsaro …
Wata babbar kotun jiha da ke zamanta a Miller Road Kano ta dakatar da gwamnantin Kano daga yin rusau a gine-ginen da ke jikin Badala …
Majalisar Wakilan Nijeriya ta amince wa Shugaban Kasa Bola Tinubu ya kashe Naira biliyan 500 ga ’yan Najeriya domin rage radadin cire tallafin man fetur …
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya gargadi sabin kwamishinonin da ya nada da cewa bazai yarda da dabi’ar lalaci a gwamnatinsa ba. Gwamnan dai …
Rundunar ‘Yan Sandan jihar Jigawa hadin Gwiwa da hukumar tsaro ta DSS sun cafke wani likitan karya mai suna David Samuel dake sana’ar sayar da …
Hukumar kula da sufurin jiragen sama ta kasa NCAA ta dakatar da kamfanin jiragen sama na Max Air daga zirga-zirga nan take. Alfijir Labarai ta …
Wata Babbar Kotun Birnin Tarayya dake zamanta a Maitama, Abuja ta baiwa, DSS wa’adin kwanaki bakwai ta gurfanar da Gwamnan Babban Bankin Najeriya Godwin Emefiele …
Sabon Kwamandan Hisba na Kano Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya shiga ofis a karo na uku, bayan da gwamnan kano Abba Gida Gida sake nada …
Ƙungiyar masu gidajen burodi a Najeriya ta ce za ta ƙara farashin burodi da kashi 15 cikin ɗari daga ranar 24 ga watan Juli. Alfijir …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Shari’ar zaɓen gwamnan Kano: INEC ta gabatar da na’urar BVAS 21 ga kotu Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) …
Wata kotu da ke zamanta a Ikeja ta yankewa wani direban mota mai suna Folarin Rauf hukuncin daurin rai da rai a kan laifin yi …
Ba dukkan iyakokin kasar da gwamnatin tarayya ta rufe a fadin Najeriya a shekarar 2018 ba ne aka sake budewa. Alfijir Labarai ta rawaito Mukaddashin …
Majalisar Wakilai ta umarci hukumar kula da jami’o’i ta ƙasa (NUC) ta dakatar da ƙarin kuɗin makarantar da jami’o’i suka yi nan take. Alfijir Labarai …
Wasu suna ganin Shugaba Tinubu ya bambanta da Buhari ta fuskar zafin nama. Alfijir Labarai ta rawaito ‘yan Nijeriya suna ci gaba da jiran sunayen …
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa rashin lafiyar gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ta yi tsanani, yayin da ya ke fama …
Jami’ar Aboubacar Ibrahim International, karkashin jagorancin Dakta Muhammad Aboubacar, mataimakin shugaban jami’ar, na samun gagarumin ci gaba wajen samar da ingantaccen ilimi ga dalibai a …
Bola Tinubu a ranar Talata ya nemi amincewar Majalisar Dattawa don tabbatar da sabbin shugabannin ayyuka da aka nada. Alfijir Labarai ta rawaito bukatar Tinubu …
Wata babbar kotun birnin tarayya a ranar Litinin din da ta gabata ta dage sauraron karar da aka shigar kan tsohon babban Lauyan gwamnatin tarayya …