Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Military records

Labarai

Wata Sabuwa! Karuwai Za Su Tsunduma Yajin Aiki A Nijeriya

Posted onMarch 18, 2022March 18, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kungiyar mata masu zaman kansu (karuwai) reshen Zaria dake jihar Kaduna, sun yi Allah wadai da sabuwar dabi’ar da mazaje suka …

Labarai

Dubun Wasu ‘Yan Fashi Da Makami Da Cika A Unguwar Ja’in Kano

Posted onMarch 18, 2022March 18, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne bayan …

EFCC, Labarai

DA Ɗumi Ɗuminsa! Hukumar EFCC ta kama Willie Obiano Tsohon Gwamnan Anambra

Posted onMarch 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa a ranar Alhamis ta kama tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Mutum 11 Don Su Nazarci Cibiyar Da Zata Kare Afkuwar Iftila I, A Jihar

Posted onMarch 17, 2022March 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito an kaddamar da kwamitin kwararru na mambobi goma sha daya kan horar da ma’aikatan kula da bala’o’i domin horar da ma’aikatan …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano. Ta Rusa Chamber Of Commerce, Ta Kafa Kwamitin Riko

Posted onMarch 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta ba da umarnin rusa shugabannin kungiyar ‘yan kasuwa, masana’antu, ma’adinai da noma ta Kano (KACCIMA), ba tare …

Labarai

Hukumar Kiyaye Hadaruka FRSC Ta koka Kan Tukin Ganganci Dake Karuwa A Titin Kano Zaria

Posted onMarch 16, 2022

Alfijr  Hukumar kiyaye hadari ta kasa FRSC reshen jihar Kano, ta ce titin Kano zuwa Zaria ya kasance wurin da hukumar ke fuskantar kalubalen masu …

EFCC, Labarai

EFCC Ta Gurfanar Da Wasu Matasa Gaban Mai Shari’a Saboda Zamba Ta Internet

Posted onMarch 15, 2022March 15, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar EFCC reshen jihar Kwara, Ilorin ranar Litinin 14 ga watan Maris, 2022 ta samu nasarar yankewa wasu mutane shida hukunci a …

Labarai

ASUU Ta Kara Tsawaita Yajin Aikinta Da Sati Takwas (8)

Posted onMarch 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kungiyar ASUU, ta sanar da tsawaita wa’adin yajin aikin da suka tafi zuwa makwanni 8 sakamakon rashin cimma matsaya da gwamnati …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotu Ta Dakatar Da Babban Taron jam’iyyar APC

Posted onMarch 13, 2022March 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke birnin tarayya Abuja, ta hana jam’iyyar APC ci gaba da gudanar da babban taronta na …

Labarai

Dubun Wata Gurguwar Karya Ta Cika, An kamata tana bara A Kan Keke

Posted onMarch 13, 2022March 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito an kama wata matashiyar yarinya ranar Lahadi 13/93/2022 da ke karyar gurgunta tare da zama kan keken guragu dubunta ya cika …

Labarai

Jami an Kwastam Sun kama Wasu Manyan Motoci, Na ₦529m Da Tramadol Na ₦192m Da Sauran Kayayyaki

Posted onMarch 13, 2022March 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar Kwastam ta kama wasu manyan Motoci, wasu da kudinsu ya kai N529m Ya kuma ce, katan 640 na magunguna marasa …

Labarai

Hukumar Kula Da Ingancin Abinci Ta Kano (KSCPC) Ta Kama Gurbatattun Lemuka A Kano

Posted onMarch 10, 2022

Alfijr ta rawaito Ajiya Laraba 9/3/22 Jami’an Hukumar KSCPC a ranar laraba sunyi nasarar k sunyi nassarar kama lemukan kwalba launi daban-daban wanda wa’adinsu ya …

Labarai

Dan Kano ya Zama Shugaban Kungiyar Injiniyoyi ta Duniya (World Federation of Engineers).

Posted onMarch 10, 2022March 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Injiniya Mustafa Balarabe Shehu Bakano na farko ya zama Shugaban Kungiyar Injiniyoyi ta Duniya (World Federation of Engineers). An zabe shi …

Labarai

Kotu Ta Daure Abbas Adamu Dake Unguwar Tudun Fulani Kurna Shekaru 14 Bisa Laifin Kisan Kai

Posted onMarch 9, 2022March 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito mai shari’aAmina Adamu Aliyu dake kotu mai lamba 10 Miller Road a kano, ta daure wani mai suna Abbas Adamu dake …

Labarai

Sarkin Kano Ya Kaddamar Da Kamfanin Abincin Gina Jikin Yara, Na Marigayi Sani Dangote

Posted onMarch 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito taron wanda ya gudana a ranar Talata 8 ga watan Maris 2022 ya samu karramawa daga manyan baki daga ciki da …

Labarai

Kotu Ta Cire Gwamna Ebonyi Da Mataimakinsa

Posted onMarch 8, 2022March 14, 2022

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Talata, ta kori Gwamna David Umahi na Jihar Ebonyi da Mataimakinsa, Dr Eric Kelechi Igwe, …

Labarai

Kamfanin Burtaniya, Kingston Organic, Ya Na da Sunusi Bature Jakadan Ayyuka A Nijeriya

Posted onMarch 8, 2022March 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar gudanarwar Kingston Organic Plc, da ke Kasar Ingila ta nada Sunusi Bature Dawakin Tofa a matsayin mataimakin shugaban aiyuka a …

Labarai

Masu Aikin Hako Yashi Su Biyar 5, Sun Mutu Nan Take A Kano

Posted onMarch 7, 2022March 7, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da mutuwar mutane biyar da suka makale a karkashin tulin yashi a kauyen …

Labarai

Kotu Ta Wanke Matar Wanda Ya Kashe Hanifa, Matar Ta Nemi Da Abdulmalik Ya Sauwake Mata

Posted onMarch 5, 2022March 5, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito jiya Juma’a ne aka sake gurfanar da Jamila, mai shekara 30 da haihuwa a Kotun Majistare 12 da ke gidan Murtala, …

Labarai

Yadda Jama’ar Gari Sun Kona Wasu Masu Kwacen Waya Da Ransu

Posted onMarch 4, 2022March 6, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wani ganau ya shaida cewa mutanen su uku sun zo ne a cikin babur mai kafa uku suka kwace wa matar …

Posts pagination

‹ 1 … 16 17 18 19 20 21 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab