Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Interview questions

ASUU, Labarai

Wata Kotu Ta Umarci ASUU Da Ta Koma Bakin Aikinta

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun Ma’aikata da ke zamanta a babban birnin Abuja ta umarci kungiyar malaman jami’o’i ta janye yajin aikin da take yi. Alfijr …

Labarai

Jarumi Umar Bankaura Yace Ku Sashi Cikin Addu’ar Sakamakon matsanancin Rashin lafiya

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon ɗan wasan kwaikwayon nan Alhaji Umar Yahaya Malumfashi (Bankaura) ya bayyana cewa ya na buƙatar addu’a daga al’ummar Annabi saboda yanayin …

Labarai

Yadda Wani Dan Majalisa Ya Ragargaza Gidan Radio Kano A Shekarar 1980

Posted onSeptember 20, 2022

A rana irin ta yau: Satumba 20, 1980 Hon. Labaran Tanko ya ragargaza Radio Kano, saboda bayar da sanarwar ƙarya ga Malam Aminu Kano. Alfijr …

Labarai

An Gano Mushen Dabbobi Da Ake Siyarwa Mutane A Abbatuwa Kano

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’in Hukumar kula da kare hakkin mai siya da mai Siyarwa (KSCPC) ta Jihar Kano, ta ce ta gano tare da kama …

Labarai

Yadda Marigayiya Ta Kira Ni Muka Tattauna Kan Batun Aurenta Da ‘Dan China. In Ji Mal Daurawa

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

Alfijr ta rawaito Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa kafin a kashe Ummita sai da ta kira shi ta sanar da shi cewa iyayenta …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Akurkura 26,600 A Kano, Hadi Da Tarin Bundugogi, Hodar Iblis, Da Wiwi

Posted onSeptember 18, 2022September 18, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar NDLEA ta kama kwalaben Akuskura 26,600 a Kano, tare da mai hada shi. Alfijr Labarai Jami an sun kama wani fitaccen …

Labarai

Dubun Mai Kaiwa Ƴan Fashin Daji Abinci, Da Karbar Kudin Fansa Da Gyara Musu Babura A Daji Ta Cika

Posted onSeptember 18, 2022September 18, 2022

Alfijr ta rawaito wani da ake zargin Mai ba da labari ga masu garkuwa ya bayyana yadda ya ke kai kayan abinci, da kai kudin …

Labarai

Hukumar Hisba Ta Cafke Wasu Bayin Allah Suna Yin Zina A Bainar Nasi

Posted onSeptember 17, 2022September 17, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar Hisbah ta Jahar Zamfara tayi Nasarar cafkesu mace da namiji tare da Gurfanar dasu a Gaban Kotun Shari’ar Musulunci dake Kan …

Gwamnatin Kano, Labarai

GwamnaGanduje Ya Amince Da Biyan Miliyan 304 Na Alawus Ga Malaman Jami’ar Jihar Kano

Posted onSeptember 16, 2022September 17, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta amince da biyan Naira miliyan 304 na alawus-alawus ga ma’aikata 287 na ɓangaren koyarwa na jami’ar Yusuf Maitama …

Labarai

      Yadda kudaden Waje Su kara Hawa A Kasuwar Canji Ta Wapa Yau Juma a

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

  Alfijr ta rawaito ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Juma a   Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira Siya = …

Labarai

Wata Kotu Ta Aike Da Kansilan Garin Kura Hon Mai Gida Sani Gidan Gyaran Hali

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Daga Rabiu Usman Alfijr ta rawaito an gurfanar da wani dattijo mai Shekaru 58, gaga kotun majistare mai lamba 61 dake zaman ta a unguwar …

Labarai

‘Yan Sanda Sun Ceto Wasu Mata 2 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun kwato Wasu Babur

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun ceto wasu mata biyu da aka yi garkuwa da su tare da kwato …

Hadari, Labarai

Wani Mummunan Hadarin Motar Bas Ya Lakume Rayukan Mutane 6

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC) ta ce mutane shida ne suka mutu sannan wasu shida suka samu raunuka a wani hatsarin …

Labarai

Farashin Kayayyaki Ya Kara Mummunar Tsada A Karon Farko Cikin Shekaru 17 A Najeriya.

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Alfijr ta rawaito karon farko cikin shekaru 17, tsadar farashin kayayyakin masarufi ta karu da kashi 20.5 a Najeriya a cikin watan Agusta da ya …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Azmar Air Ya Shirya Lokutan Tashin Fasinjoji A Ranar Juma a

Posted onSeptember 15, 2022September 15, 2022

Alfijr ta rawaito kamfanin Jirgin saman Azman Air ya shirya Lokutan tashin abokanan huldar su a ranar Juma a Alfijr Labarai An dawo da aikin …

Labarai

Sojojin Sun Kashe Tarin ‘Yan Bindiga, Sun kubutar Da Wasu Da Aka Yi Garkuwa Da, Su 10

Posted onSeptember 14, 2022September 14, 2022

Alfijr ta rawaito Sojojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga da dama tare da kubutar da mutane 10 da aka yi garkuwa da su a kananan …

Labarai

Khalifa Muhammad Sanusi ll, Ya Sami Gayyata Ta Musamman A Majalisar Dinkin Duniya

Posted onSeptember 14, 2022September 14, 2022

Alfijr ta rawaito, Khalifah Muhammad Sanusi II zai kasance babban bako na musamman mai jawabi a taron majalisar dinkin duniya na musamman akan ilimi da …

Gobara, Labarai

Wata Gobara Ta Lakume Rayukan Mutane 8, Da Jikkata mutane Da Dama A Wani Katafaren Gini

Posted onSeptember 14, 2022September 14, 2022

Alfijr ta rawaito Akalla mutane takwas ne suka mutu wasu da dama kuma suka samu raunuka bayan wata gagarumar gobara ta tashi a wani dakin …

Labarai

Hukumar NSCDC Ta Kama Wasu Gawurtattun Barayi Su Takwas Da Laifuka

Posted onSeptember 13, 2022September 13, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar tsaron Najeriya ta Civil Defence, reshen jihar Lagos, ta tabbatar da kama wasu mutane biyar da ake zargin barayin man fetur …

Labarai

Masarautar Gumel Ta Bayyana Ranekun Gudanar Da Sallar Gani Ta Bana

Posted onSeptember 13, 2022September 13, 2022

Alfijr ta rawaito ,Majalissar masarautar Gumel ta bayyana ranekun gudanar da sallar Gani ta bana Alfijr Labarai Sakataren Majalissar kuma Majidadin Gumel, Alhaji Murtala Aliyu …

Posts pagination

‹ 1 … 12 13 14 15 16 … 21 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab