Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Interview questions

Labarai

Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Baiwa kwamitin Hisbah Tallafin Miliyan Dari N100m

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar Kebbi ta baiwa kwamitin Hisbah na jiha tallafin naira miliyan 100 da aka kafa shekaru 20 da suka gabata domin …

Labarai

Ma’aikatan Kula Da Zirga-Zirgar Jiragen Sama Sun Hana Tashin Jirage A Kano

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito yanayin tashi da saukar jirage ya samu tasgaro a filin jirgin sama na Mallam Aminu Kano, sakamakon zanga-zanga da ma’aikatan hukamar da …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Da ASUU Za Su Fafata Kotun Masana’antu

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ce za ta gana da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) a Kotun Masana’antu ta Kasa (NICN) domin yanke hukunci a …

Labarai

NiMet Tayi Hasashen Samun Tsawa, Mamakon Ruwan Sama, Ambaliya Na kwanaki 3, a Najeriya

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

 Hukumar kula da yanayi ta Najeriya, NiMet, ta yi hasashen tsawa da ruwan sama daga ranar Litinin zuwa Laraba a fadin kasar. Alfijr Labarai  An …

Labarai

‘Yan Najeriya miliyan 60 da ke fama da tabin hankali

Posted onSeptember 11, 2022

Alfijr ta rawaito Farfesa Taiwo Obindo, shugaban kungiyar likitocin masu tabin hankali a Najeriya (APN), ya ce sama da ‘yan Najeriya miliyan 60 ne ke …

Labarai

Amabaliyar Ruwa Tayi Sanadin Lalata Daya Daga Cikin Tsoffin Biranen duniya A Pakistan

Posted onSeptember 10, 2022September 10, 2022

Alfijr ta rawaito ɗaya daga cikin tsoffin matsugunan mutane da aka adana a duniya ya lalace sosai sakamakon mamakon ruwan sama a Pakistan yayin da …

Labarai

Hukumar FAAN Ta Samu Nasarar Kammala Kashi 90 Na Aikin Gyaran Titin Jiragen

Posted onSeptember 9, 2022September 9, 2022

Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN ta ce ta samu kashi 90 cikin 100 na aikin gyaran titin jirgin sama mai lamba …

DSS, Labarai

Da Dumi Duminsa! Hukumar DSS ta Caccaki Abokanan Mamu, Ta Kuma Kama Surukin Mamu

Posted onSeptember 9, 2022September 9, 2022

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta ci gaba da kakkabe abokan tattaunawar ‘yan bindigar, Tukur Mamu, tare da kama surukinsa, Abdullahi Mashi. Alfijr Labarai …

Labarai

Gwamnatin Nigeria Ta Haramtawa Kamfanonin Jiragen Sama Siyar Da Tikiti Da Dala

Posted onSeptember 8, 2022September 8, 2022

Alfijr ta rawaito ministan sufurin jiragen sama, Sen. Hadi Sirika, ya fusata kan kamfanonin jiragen sama na kasashen waje da ke siyar da tikitin dala, …

Labarai

Gwamna Buni Ya Bawa Iyalan Sheikh Goni Aisamu Kyautar Gidaje 3 Da Tarin Kayan Abinci

Posted onSeptember 8, 2022September 8, 2022

Alfijr ta rawaito, wakilan Gwamna Mai Mala Buni sun dankawa wakilin iyalan Shaykh Goni Aisami mukullai da takardun gidaje guda uku. Alfijr Labarai Buni yace …

Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Sake kashe Mutane 10 Ta Kuma Lalata Gidaje Da Gonaki

Posted onSeptember 7, 2022September 7, 2022

Alfijr ta ra rawaito Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Bauchi, SEMA, ta tabbatar da mutuwar mutane 10 sakamakon ambaliyar ruwa da ta lalata …

Labarai

kudaden Waje Sun Ƙara Hawa Sama A Kasuwar Canji Kudaden Waje Yau Laraba

Posted onSeptember 7, 2022September 7, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Laraba Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira Siya = 697 / Siyarwa = …

Labarai

Wani Jariri Da Mutane 4 Sun Sake Mutuwa A Hatsarin Kwale-kwalen Da Aka Yi A Jigawa

Posted onSeptember 7, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar wani jariri dan wata bakwai da mata hudu a wani hatsarin kwale-kwale a …

Labarai

Tinubu Ya Bada Naira Miliyan 50 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Jigawa

Posted onSeptember 7, 2022September 7, 2022

Dan Takarar Shugabancin kasa a Jam’iyyar APC A Jihar, Bola Tinubu ya bada gudunmawar naira Miliyan 50 Ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Jihar …

Labarai

Mutane Biyar Sun Sake Mutuwa An Kuma Ceto 4, A Wani Hatsarin Kwale-kwale Da Ya Afkuwa.

Posted onSeptember 6, 2022September 6, 2022

Alfijr ta rawaito wani sabon Hadarin Jirgin ruwa ta sake faruwa a karamar hukumar Gwaram. Alfijr Labarai Hakan na zuwa ne kasa da mako guda …

Labarai

Mutane 5 Ne Suka Mutu Sakamakon Ambaliya Ta Kuma Lalata Gidaje 3,813 A Katsina

Posted onSeptember 5, 2022September 5, 2022

Ruwan sama a hukumance ya lalata gidaje 3,813 a kananan hukumomi 13 na jihar Katsina a bana. Alfijr Labarai Kakakin Hukumar SEMA, Umar Muhammad, ya …

Gwamnatin Kano, Labarai

Dalilan Da Suka Kawo Mana Zaman Lafiya A Jihar Kano – Gwamna Ganduje

Posted onSeptember 5, 2022September 5, 2022

Gwamna Ganduje na jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya danganta zaman lafiya a jihar da mutuntawa da kuma hakuri da duk wani kabila da addinin duk …

Labarai

Wasu Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da mutane 11 Yayin Suka Kai Hari Kan wata Motar Safa

Posted onSeptember 4, 2022

Alfijr ta rawaito akalla matafiya goma sha daya ne aka ce an yi garkuwa da su a hanyar Benin zuwa Owo da ke Ifon, hedikwatar …

Labarai

Wanene Marigayi Mal Habibu Babura? Yau Shekara Hudu Da Rasuwarsa

Posted onSeptember 4, 2022September 4, 2022

Marigayi Dr Habibu Sani Babura, an haife shi a ranar 4 ga watan Janairu 1952, A Garin Babura Dake tsohuwar Jihar Kano, wanda yanzu haka …

Labarai

Dubun Wata Mata Da Ta Shirya Garkuwa Da Mijinta Ta Cika

Posted onSeptember 2, 2022September 2, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Akwa Ibom ta ce jami’anta sun kama wata mata mai suna Joy Emmanuel, mai shekaru 40 da haihuwa, …

Posts pagination

‹ 1 … 13 14 15 16 17 … 21 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab