“Wannan karin kasafin kudin an yi shi ne domin a kula da ci gaban ababen more rayuwa na shekarar 2023, domin biyan bukatun al’ummar jihar …
“Wannan karin kasafin kudin an yi shi ne domin a kula da ci gaban ababen more rayuwa na shekarar 2023, domin biyan bukatun al’ummar jihar …
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya cire birnin tarayyar ƙasar Abuja daga tsarin Asusun Ajiya na Bai-ɗaya (TSA) Alfijir Labarai ta rawaito an ɗauki matakin ne …
K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana:.. 6.15. Am Zuhur:……12.12. Pm Asar……… 3.33. Pm Magrib….. 6.09. Pm Isha……… 7.19. Pm Watannin Musulunci Goma Sha Biyu :- …
Jama’ar unguwar Sharada sun cafke wani matashi mai suna Jibrin Rimin kebe a Kano, a lokacin da yake kokarin satar Babur a bankin Union Bank …
Gwamnatin Jihar Kano Karkashin jagorancin, Abba Kabir Yusif ta kaddamar da auren zawarawa 1,800 wanda aka gudanar a Babban Masallacin Juma’a na Gidan Sarkin Kano. …
Abduljalal Isa na Gayyatar yan uwa masoya Manzon Allah Sallahu Alaihi Wasallim maulidin da aka saba yi a duk shekera. Za a gabatar da Maulidin …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da nadin sabbin shugabannin hukumomi da ma’aikatu da dama a karkashin ma’aikatar masana’antu, kasuwanci da zuba jari ta tarayya, …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Ola Olukoyede a matsayin sabon shugaban hukumar EFCC. Saidai Jigo a jam’iyyar APC Daniel Bwala ya …
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano ta kaddamar da shirye-shiryen aikin Hajjin shekarar 2024 a hukumance. Alfijir Labarai ta rawaito Darakta Janar na hukumar …
Tsagin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da takwaran sa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, sun nuna rashin amincewarsu da rahoton BBC …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Tinubu Ya Naɗa Ɗan Asalin Jihar Katsina, Shugaban Hukumar Kula Da Sadarwa Ta Ƙasa (NCC) Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, Ya …
Shugaban Nigeria Bola Tinubu ya nada Mista Ola Olukoyede a matsayin shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC. …
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar ya fito ya bayyana dalilin da yasa satifiket ɗin sa na jarabawar kammala sakandare (SSCE) ke dauke da suna …
Mai Shari’a Zuwaira Yusuf ta bayar da belin wanda ake zargi kan Naira 500,000 da mutum biyu da za su tsaya masa wadanda wajibi ne …
Daga Baba Usman Gama EFCC ta na binciken tsofaffin gwamnoni, wasu tsofaffin ministoci da jami’an gwamnati da ake zargin sun sace biliyoyi. Rundunar sojojin saman …
Babu wata hujja da ke nuna cewa takardun karatun digiri da shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa hukumar zaɓen ƙasar na bogi ne, …
K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana:.. 6.15. Am Zuhur:……12.12. Pm Asar……… 3.33. Pm Magrib….. 6.09. Pm Isha……… 7.20. Pm Watannin Musulunci Goma Sha Biyu :- …
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya sake amincewa da nada wasu mutane 6 a matsayin wadanda zasu Shugabanci hukumomin dake karkashin ma’aikatan sadarwa, kirkira da …