Hukumar yaƙi da cin hanci da yi wa tatalin arzikin Nijeriya ta’annati (EFCC) ta kama tsohon gwamnan Babban Bankin ƙasa, Godwin Emefiele. Alfijir Labarai ta …
Hukumar yaƙi da cin hanci da yi wa tatalin arzikin Nijeriya ta’annati (EFCC) ta kama tsohon gwamnan Babban Bankin ƙasa, Godwin Emefiele. Alfijir Labarai ta …
Da yammacin yau Juma’a 27/10/2023, Mai Martaba Sarkin Zazzau Malam Ahmad Nuhu Bamalli ya tabbatar da nadin dan uwan sa (yayan shi) Alh Mu’azu Nuhu …
Daga Baba Usman Gama Hukumar EFCC ta kama tsohon gwamnan babban bankin Najeriya Emefiele. Majalisa ta bukaci a yi gwanjon barikokin ‘yan sanda. Gwamnan Kano, …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Daga Baba Usman Gama Hedkwatar tsaro ta ƙasa ta bayyana cewa dakarun soji sun kashe ‘yan ta’adda sama da 100 a wani luguden wuta ta …
Babbar kotun tarayya dake zaman ta a jihar kano ta bada umarnin hana kama wanda ya shahara nan wajen yiwa gwamnatin jihar kano ta jam’iyyar …
A halin yanzu akwai kimanin dakarun Amurka 1,000 da ke aikin kakkabe ’yan ta’adda a kasar ta Jamhuriyar Nijar. Alfijir Labarai ta rawaito Majalisar Dattawan …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.06. Am H. Rana.:.. 6.17. Am Zuhur:……12.10. Pm Asar……… 3.30. …
Kotun Sauraren KORAFE Korafe-korafen Zabe Ta Kori Karar Da Aminu Goro Da Jam’iyyarsa Suka Shigar Akan Kujerar Majalisar Tarayya A karamar hukumar FAGGE Alfijir Labarai …
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya, ta ce hukuncin Kotun Koli a kan korafin da ta shigar tare da dan takararta Atiku Abubakar, a …
Daga Baba Usman Gama Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Bola Tinubu a matsayin shugaban kasa. Shugaba Tinubu yace nasarar da ya samu a kotu …
Ganduje ya kuma shawarci dan takarar PDP a zaben, Atiku Abubakar da takwaransa na LP, Peter Obi, da su yi hakuri su jira sai 2031, …
“Yin fyaden da ake yi wa mata da ‘yan mata babban take hakkinsu ne da kuma cin mutuncinsu.” Alfijir Labarai ta rawaito Kungiyar lauyoyin mata …
Kotun Kolin Nijeriya ta kori ƙarar dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, inda ta tabbatar da nasarar zaɓen shugaban ƙasa Bola Ahmed …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana.:.. 6.17. Am Zuhur:……12.10. Pm Asar……… 3.31. …
Kotun Koli ta yi watsi da bukatar Atiku na gabatar mata da sabbin hujjoji. Kotun Koli ta yi watsi da bukatar tsohon mataimakin shugaban kasa, …
Kotun daukaka kara ta tabbatar da korar Aminu Chindo, ta tare da umurta INEC ta ba Sani Dallami na jam’iyyar APC shedar lashe zaben dan …
A cikin kwangilar, an amince Najeriya za ta riƙa bayar da gas tsawon shekaru 20, shi kuma P&ID zai gina masana’antar. Ranar Litinin Babbar Kotun …
This came hours after the former EFCC boss sued the SSS for his continued detention without trial since June 14, 2023 The State Security Service …