Shugaban Karamar hukumar ungoggo Engr. Abdullahi Garba Ramat ya ajiye aikin sa Inda ya mika ragamar tafiyar da karamar hukumar ga Mataimakinsa. Alfijir labarai ta …
Shugaban Karamar hukumar ungoggo Engr. Abdullahi Garba Ramat ya ajiye aikin sa Inda ya mika ragamar tafiyar da karamar hukumar ga Mataimakinsa. Alfijir labarai ta …
Jami’ar Maryam Abacha American University ta Nijeriya (MAAUN), dake Kano, ta yi nasarar kammala rantsar da sabbin dalibai 1,380 da suka samu gurbin karatu na …
Kwamishinan ya bada umarnin dakatar da albashin malaman GSS Gabasawa nan take Alfijir labarai ta rawaito kwamishinan ilimin jahar Kano, Hon Umar Haruna Doguwa ya …
Aƙalla mata 35 masu satar mutane suka tafi da su a lokacin da suke komawa gida daga wajen biki, a arewa maso yammacin Nijeriya, kamar …
Rundunar yan sandan jihar Kano ta cafke wani matashi mai Isa Lawal mai shekaru 33, da ake zargin ya kware wajen yin garkuwa da mutane, …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = 1440 …
Babbar kotun jiha da ke nan Kano ta sanya ranar 12 ga Fabrairu domin sauraron karar da Sheikh Abduljabbar ya shigar yana kalubalantar hukuncin kisa …
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta ce ta kwato sama da Naira biliyan 30 daga cikin N37,170, …
Jami’an tsaron kasar Senegal sun tarwatsa cincirindon jama’a da suka taru a Dakar babban birnin kasar a jiya Lahadi domin nuna adawa da dage zaben …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya aike da ta’aziyyarsa kan rasuwar shugaban Namibiya. Dakarun Najeriya sun kuɓutar da mutane daga hannun masu garkuwa a …
Jami’an rundunar ‘yan sanda sun kama Fatima Auwal, shugabar matan da jagoranci masu gurasar da suka gudanar da zanga-zangar lumana , a Kano a makon …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaban kasar Namibia Ya Mutu. Alfijir labarai ta rawaito shugaban kasar Namibiyan ya rasu ne bayan fama da gajeriyar rashin lafiya …
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana dan takarar jam’iyyar NNPP , Alhassan Ishaq, a matsayin wanda ya lashe zaben da aka …
Shugaban ƙungiyar gamayyar kungiyoyin matasan arewa Ashiru shariff Nastura yayin da yake tattaunawa da manema labarai ya jaddada goyon bayan su da a zauna a …
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta sanar da dakatar da zaɓen cike-gurbia wasu mazabu, sakamakon tarzoma, rashin bin ka’ida da kuma sace …
Hukumar alhazai ta Ƙasa, NAHCON ta sanar da cikakken kuɗin aikin Hajjin 2024. Alfijir labarai ta rawaito a baya dai hukumar ta sanar da cewa …
Jami’an Tsaro Sun Kame Wasu Yan Dab Dauke da Makamai tare da Niyyar Tarwatsa Zabe a Kano Alfijir labarai ta rawaito daga yankin karamar hukumar …
Daga Baba Usman Gama Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ya bukaci shugaba Tinubu da ya rufe idonsa ya dauki kwararan matakai kan mukarrabansa da suka …
Mataimakin sufeton yan sandan Nijeriya shiya ta daya dake jahar Kano, AIG Umar Mamman Sanda, ya bayyana cewa zaben da za a gudanar a ranar …