Sheikh Kabir Muhammad Haruna Gombe ya yi kira ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta duba halin da mafi yawan mutane suka shiga Malamin wanda shugaba …
Sheikh Kabir Muhammad Haruna Gombe ya yi kira ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta duba halin da mafi yawan mutane suka shiga Malamin wanda shugaba …
Tsohon kwamishinan Harkokin Adinai na jihar Kano Dr Tahir Muhammad Adam Wanda akafisani da Baba impossible yace kuskure ne babba gwamnan Jihar Kano Abba Kabir …
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta sanya kyautar naira miliyan hamsin, ga duk wanda ya taimaka wa yan sandan da wani labari na inda za …
Ƙungiyar Izala ta ƙasa, JIBWIS ta karrama wani matashin ɗan agaji da ya tsinci kuɗi sama da naira miliyan 100, sannan ya mayar da su. …
Bayan rahotan da Alfijir labarai ta wallafa kan cewar wasu fusatattu Mutane mazauna Abuja suka kutsa kai cikin rumbun ajiyar kayan Hukumar bayar da agajin …
A safiyar Lahadin din nan ne wasu fusatattu Mutane mazauna Abuja suka kutsa kai cikin rumbun ajiyar kayan Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya …
An karrama Hajiya Surayya ne da lambar yabo ta mace mafi jajircewa da tafiye-tafiye domin ci gaban Al ummarta (The Most Associated In Apc) Haj …
The Central Bank of Nigeria (CBN) has revoked the licenses of 4,173 Bureaux De Change Operators, accusing the affected institutions of failing to observe regulatory …
Daga SADIQ I. MUHAMMAD LARA An gudanar da taron tsoffin daliban a cikin Makarantar gidan makama dake kofar kudu Gidan Sarkin Kano tare da murnar …
Fitaccen jarumin masana’antar Nollywood, John Okafor wanda aka fi sani da Mista Ibu ya riga mu gidan gaskiya. Mista Ibu wanda ya shahara a matsayin …
Yanzu haka Ana Zaman Sulhu A Gidan Sheikh Daurawa Tare Da Shugaban majalisar Dokokin Kano Hon Jibril Ismail Falgore labarin da ke Samun mu yanzu …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = 1600 …
Rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa ta kama wata ƴar bautar ƙasa ta bogi mai suna Ogeh Bethel Chibuife bisa laifin shiga sansanin horaswa na Magaji …
Daga Baba Usman Gama Majalisar Wakilai ta bukaci Tinubu ya sake nazarin rahoton Oronsaye kafin aiki da shi. ‘Yan majalisar dokokin jihar Zamfara da aka …
A daidai lokacin da ake gabatar da sallar juma’a, a ranar Juma’ar da ta gabata, sansanin Ƴan gudun hijira na Rundaben- Shuwa da ke kusa …
Wasu daga cikin jami’an gidan yarin sun samu raunuka sakamakon jifan da fursunonin suka yi musu yayin zanga-zangar. Alfijir labarai ta rawaito Ɗaruruwan fursunonin da …
Daga Fauziyya Momin Haidar ‘Yan bindiga sun raba mazauna kauyuka a kalla 10 a karamar hukumar Igabi da ke jihar Kaduna da muhallansu sakamakon addabarsu …
Daga Aminu Bala Madobi Rahotanni sun bayyana cewa ƴan bindiga da yawansu ya zarce 40 sun kai sabon farmaki karamar hukumar Bwari da ke FCT, …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin Tarayya ta umarci Babban Hafsan Soji da ya tura karin dakaru zuwa Zamfara Katsina, Kaduna da Sakkwato domin dakile hare-haren …