Hukumar hana fasakwauri ta Najeriya, ta dakatar da sayar da kayan abinci da ta fara sayarwa a kan farashi mai rahusa, sakamakon turmutsitsin da ya …
Hukumar hana fasakwauri ta Najeriya, ta dakatar da sayar da kayan abinci da ta fara sayarwa a kan farashi mai rahusa, sakamakon turmutsitsin da ya …
Amnesty International condemns the Department of State Services (DSS) for assaulting human rights defender Omoyele Sowore today — in yet another show of contempt for …
Kotu ta haramta wa Ado Gwanja yin waka har zuwa lokacin da za a kammala bincike a kansa Alfijir labarai ta rawaito wata Babbar Kotu …
Shugaban hukumar yaƙi da yi wa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta EFCC, a Najeriya, Mista Ola Olukoyede, ya ce a cikin kwana 100, ofishinsa ya …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa da Ke kano Dollar zuwa Naira Siya …
Ƙungiyar Masu Sana’ar Garuwa sun tsunduma yajin aikin gargadi na kwana biyu a Jihar Kano, biyo bayan cin zarafi da take musu haƙƙi da suka …
Ibtila’In ya faru ne a yau ranar Lahadi,in da gobara ta tashi a gidan karamar ministar babban birnin tarayya Abuja, Dakta Mariya Mahmoud, da ke …
Kungiyar Dattawan Arewa NEF, ta bayyana cewa lokaci ya yi da za a koma kan teburin dubi domin ceto Najeriya. Alfijir labarai ta rawaito Shugaban …
Jami’an hukumar shiyyar Kano na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, sun kama wasu mutane 11 (11) da ake …
Daga Aminu Bala Madobi Gwamnatin Najeriya ta yi kira ga ƙungiyar ƙwadago ta ƙasar NLC da ta jingine zanga-zangar da ta shirya gudanarwa a faɗin …
Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS ta yanke shawarar dage wasu takunkumin da ta kakabawa jamhuriyar Nijar da Mali da kuma Guinea. Alfijir …
Shugaban Hukumar Hizba ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana takaici kan yadda tarbiyya ke ƙara taɓarɓarewa tsakanin al’umma a jihar. Alfijir labarai …
Hukumar hana fasa kwauri ta Najeriya kwastom ta fara sayar da shinkafa kan farashin mai rahusa ga ‘yan kasar. Alfijir labarai ta rawaito matakin na …
A shirye muke mu tunkari duk wani ko wata kungiyar da ta yi yunkurin haddasa rikici a lokacin zaben. Alfijir labarai ta rawaito gabanin sake …
Mun ba wa Gwamnatin Kano wa’adin awa 24 ko kuma mu ɗauki matakin shari’a a kanta. Alfijir labarai ta rawaito Lauyoyin da ke kare fitacciyar …
Babbar Darakta a rukunin kamfanonin Dangote, Hajiya Fatima Aliko Dangote, ta bayyana cewa rukunin kamfanonin Dangote ba su da hannu a tashin farashin kayayyakin abinci …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa kano Dollar zuwa Naira Siya = 1707 …
Babbar Kotun Jihar Kano da ke zamanta a Miller Road, ta yi fatali da karar da wasu daliban Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara, suka shigar gabanta kan neman …
An yi awon gaba buhunan shinkafa da kwalayen taliya da sauran kayan abinci daga motocin Alfijir labarai ta rawaito jama’ar gari sun tare hanya suna …