Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Wasu Manyan Lauyoyin Kano Sun Yi Ƙarar Mawaƙi Dauda Rarara

Posted onApril 19, 2023April 19, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu rukunin lauyoyi a nan Kano sun yi karar Mawakin nan Dauda Kahutu Rarara wajen Maimartaba Sarkin Katsina da Maimartaba Sarkin Daura. …

Labarai

Wata Mata Ta Maka Mijinta Gaban Kuliya Kan Kin Kaita Kasar Saudiyya

Posted onApril 18, 2023April 18, 2023

Alfijr ta rawaito wata Mata Mai Suna Karima Nuhu Mai Shekaru 45 Ta maka mijinta Musa Falalu a gaban wata kotun shari’a da ke zamanta …

Labarai

Android 11 on the Xiaomi Mi A1 via ShapeShiftOS: A lackluster, near-stock experience

Posted onApril 18, 2023May 12, 2023

As always, the latest OnePlus 7 and OnePlus 7T series OxygenOS 12 MP2 update is rolling out in a phased manner. Hence, it may take …

APC, Labarai

Jam’iyyar APC Ta Bayyana Cewar Ita Bata Ma San An Fara Shari’ar Ba

Posted onApril 18, 2023

Alfijr ta rawaito Jam’iyyar APC ta Kano ta ce, ita bata ma soma shari’a da jam’iyyar NNPP kan zaben Gwamnan Kano ba. Kakakin Jam’iyyar Ahmad …

Labarai

INEC Ta Bayyana Fintiri Wanda Ya Lashe Kujerar Gwamnan Adamawa

Posted onApril 18, 2023April 18, 2023

Alfijr ta rawaito INEC Ta Bayyana Dan takarar PDP Ahmadu Umaru Fintiri a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Adamawa kamar yadda jami’in zabe Farfesa …

Labarai

Kotu Ta Yi Watsi Da Buƙatar APC Da Gawuna Kan Shari’ar Zaɓen Abba Gida Gida

Posted onApril 18, 2023April 18, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe ta yi watsi da da buƙatar Jami’yyar APC da ɗan takararta na Gwamnan Kano Dr. Nasiru Yusuf Gawuna …

Labarai

Yadda Ta Kasance A Shari’ar Da Ake Zargin Rarara Da Cinye ₦10m

Posted onApril 18, 2023April 18, 2023

Alfijr ta rawaito Dauda Adamu Kahutu (Rarara) ya bukaci Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ta yi watsi da karar da aka shigar da shi a …

Labarai

Gwamnan Borno Zulum Ya Gwangwaje Ma aikata Da Ƴan Fansho A Jihar

Posted onApril 18, 2023April 18, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamna Babagana Zulum ya saki albashin ma’aikata a jihar na watan Afrilu domin su samu damar gudanar da bukukuwan karshen azumin watan …

Labarai

Ƴan Ta’adda Sun Kashe Mai Unguwa Sun Yi Awon Gaba Da Wasu A Jihar Kaduna

Posted onApril 18, 2023April 18, 2023

Alfijr ta rawaito wani mazaunin garin Kaduna Malam Uban Marayu, ya bayyana cewa ‘yan bindigar sun mamaye al’ummar ne a daren Lahadi, inda suka tafi …

Labarai

Dalilan Dakatar Da Hukuncin INEC Kan Zaben Gwamnan Jihar Adamawa

Posted onApril 18, 2023April 18, 2023

Alfijr ta rawaito Yajin aikin gargadin da ma’aikatan sufurin jiragen sama ke yi a kasar ya kawo cikas ga matakin da Hukumar Zabe Mai Zaman …

Labarai

Jaruma Saratu Daso Ta Tallafawa Sama Iyayen Marayu 200 Da Kayan Sallah

Posted onApril 17, 2023April 17, 2023

Alfijr ta rawaito Kimanin iyayen marayu Sama da 200 ne suka Amfana da tallafin kayan Sallah daga Shahararriyar Jarumar Masana’antar Kannywood Saratu Gidado wadda akafi …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onApril 17, 2023April 17, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa    1. Dollar zuwa Naira …

Labarai

NUC Ta Yabawa Farfesa Adamu Gwarzo Yayin Ziyarar Gani Da Ido A Jami’ar Da Zai Sake Buɗewa

Posted onApril 17, 2023April 17, 2023

Alfijr ta rawaito tawagar jami’o’i ta kasa (NUC), ta kai ziyarar tantance kayan aiki zuwa jami’ar Canada da ke Najeriya, Abuja. Tawagar ta hada da …

INEC, Labarai

INEC Ta Buƙaci Kamawa Da Gurfanar Da Wadanda Suka Yiwa Jami’inta Tsirara

Posted onApril 17, 2023April 17, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan INEC na kasa, Festus Okoye, ya bukaci hukumomin tsaro da su kama masu laifin da suka wulakanta Kwamishinanta na Adamawa. INEC …

Labarai

Na Yafewa Kanawa Nima Ina Neman Yafiyarku – Ganduje

Posted onApril 16, 2023April 16, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan Ganduje ya yi kira ga al’ummar jihar Kano da su yafe masa. Yayi wannan kiarn ne Yayin da ya halarci tafsirin …

Labarai

An Kashe Mutum 6 A Zaben Ranar Asabar A Kano

Posted onApril 16, 2023April 16, 2023

Alfijr Ta rawaito an kashe mutum shida, an jikkata wasu da dama a kauyen Utai na Karamar Hukumar Wudil ta Jihar Kano, yayin karashen zaben …

Labarai

Wata Sabuwa! INEC Ta Dakatar Da sakamakon Zaɓen Gwamna A Adamawa

Posted onApril 16, 2023April 16, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zaɓen mai zaman kanta INEC ta ce ta ayyana dakatar da tattara sakamakon zaɓen gwamna a jihar Adamawa Cikin wata sanarwa …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Aisha Binani Ta Kafa Tarihi A Adamawa Da Nijeriya

Posted onApril 16, 2023April 16, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana Aisha Binani a matsayin wadda ta lashe zaben gwamnan jihar Adamawa. Hakan …

Labarai, NNPC

Barr M B Shehu Fagge Ya Lashe Zaɓen Dan Majalisa A Fagge

Posted onApril 16, 2023April 16, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC Ta Bayyana Barr M B Shehu Fagge a matsayin wanda ya lashe zaɓen da …

Labarai

Yadda Ake Tufka Da Warwara A Zaɓen Gwamna A Adamawa

Posted onApril 16, 2023April 16, 2023

Alfijr ta rawaito an hana ‘yan jarida shiga cibiyar tattara sakamakon zaben jihar Adamawa da jami’an ‘yan sanda da ke ofishin hukumar zabe mai zaman …

Posts pagination

‹ 1 … 165 166 167 168 169 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab