Alfijr ta rawaito Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar Lagos Idowu Owohunwa, ya bayar da umarnin tsige jami’in ‘yan sanda DPO, Olosan Mushin, bisa zarginsa da aikata …
Category: Labarai
Allah ya yi wa Malam Jamil A. Salim, rijistaran jami’ar Bayero rasuwa a daren wannan rana. Malam Jamil Salim sanannen ma’aikaci ne kuma kwararre wanda …
Allah ya yiwa Baba Musa Gwadabe Rasuwa daya daga cikin jiga jigan dattijan siyasar jihar Kano Ya Rasu bayan ya sha fama da doguwar rashin …
Alfijr ta rawaito Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC za ta fara gurfanar da tsohon ministan sufurin …
Sustanon 250: Una panoramica sullo steroide Cos’e Sustanon 250?
Alfijr ta rawaito Wasu ‘yan sanda uku sun rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya rutsa da su a garin Kidanda da ke karamar …
Alfijr ta rawaito Babbar Kotun Kaduna ta soke takardar shaidar zama Otal din Durbar da Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi. A watan Janairun …
Alfijr ta rawaito ƴan bindiga sun yi garkuwa da wata Kwamishinar Kasa, Hukumar Kidaya ta Kasa a Jihar Bayelsa, Misis Gloria Izonfuo Daga bisani sun …
Alfijr ta rawaito zababben shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewar ya yi matukar farin ciki da dawowa gida tare da kaskantar da kai …
Alfijr ta rawaito Shugaba Buhari zai halarci taron ƙolin shugabannin ƙasashen yankin tekun Guinea da za a gudanar a Accra babban birnin ƙasar Ghana. Hakan …
Allah Ya yi wa Mai Shari’a Sikiru Adeyinka Oyinloye na Babbar Kotun Jihar Kwara rasuwa. Marigayin ya rasu ne a ranar Asabar bayan fama da …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 735/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito Wani mutum ya cakawa makwacinsa wuka ya kashe shi saboda sababin da suka samu a kan wurin ajiye mota. Lamarin ya faru …
Alfijr ta rawaito Dan takarar shugaban kasa na LP Peter Obi ya ziyarci masallaci, ya ba da gudummawa Mista Peter Obi ya shawarci Musulmai da …
Alfijr ta rawaito Kungiyar ‘yan Jaridu ta kasa reshen Freedom Radio ta taya alummar Musulmai Murnar Bikin Ƙaramar Sallah Ta Bana Wannan sako na cikin …
Alfijr ta rawaito mai martaba Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya bukaci hakan ne lokacin da ya kai ziyarar barka da sallah gidan Gwamnatin jihar …
Alfijr ta rawaito zababben shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu mai jiran ranar 29 ga watan Mayu domin rantsuwar kama aiki, zai iso Najeriya a gobe …
Alfijr ta rawaito cutar Sankarau da ta Kunno kai ta kashe mutane 18 a cikin jihohi 22 na Najeriya, daga watan Oktoban Bara zuwa farkon …
Alfijr ta rawaito zababben shugaban jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yi watsi da yunkurin Rabi’u Musa Kwankwaso na yin watsi da Jam’iyyarsa ta …
Alfijr ta rawaito akalla mutum biyar ne suka mutu sakamakon hatsarin kwale-kwale da ya rutsa da su a Jihar Kano. Mai magana da yawun ‘yan …