Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Bola Ahmed Tinubu ya fallasa yadda aka tafka ta’asa a harkar harajin ma’aikatar ruwa a Najeriya. Jaridar ENigeria ta wallafa …
Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Bola Ahmed Tinubu ya fallasa yadda aka tafka ta’asa a harkar harajin ma’aikatar ruwa a Najeriya. Jaridar ENigeria ta wallafa …
Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin tarayya ta sanar da ƴan ƙasa game da barkewar cutar Anthrax a wasu kasashe makwabta na yankin yammacin Afirka. Dr …
Alfijir Labarai ta rawaito shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa shi ma yana jin radadin da ‘yan kasar ke ji bayan cire tallafin …
Alfijr ta rawaito Hukumar Ƙwadago ta Najeriya ta ce ma’aikatan ƙasar na cikin wani hali, kuma babu wani sauyin a zo a gani da aka …
Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya bayyana ranar Litinin 1st May a matsayin ranar hutu a madadin gwamnatin tarayya. Ministan, …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta ayyana Juma’a 21 da Litinin 24 ga watan Afrilu a matsayin ranakun hutu, domin gudanar da shagulgulan bukukuwan karamar …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya karkashin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta yi ta yi nasarar biyan bashin Naira Tiriliyan 3.63 da ke bin asusun lamuni …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma’a da Litinin, 7 da 10 ga watan Afrilu a matsayin hutu albarkacin bukukuwan Easter da Kiristoci …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa yawan shari’o’in da kotuna ke fuskanta dangane da zaben shugaban kasa na 2023 ba zai hana shugaban …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta sanar da dage kidayar yawan jama’a da gidaje na shekarar 2023 da aka shirya gudanarwa a ranar 29 ga …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayar da umarnin rufe dukkan iyakokin kasar domin gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar dokokin …
Alfijr ta rawaito Majalisar Dokoki ta Kasa ta goyi bayan sabuwar manufofin gwamnatin tarayya na hada-hadar kudi amma ta dorawa Babban Bankin Najeriya (CBN) alhakin …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta ce za ta mutunta umarnin da Kotun Kolin kasar ta bayar a kan karar da wasu gwamnonin jihohi uku …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana shirin kara albashin ma’aikata a shekarar 2023. Ministan kwadago da samar da ayyukan …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta fara tattara sunayen waɗanda hare-haren ‘yan ta’adda ya shafa a wasu ƙananan hukumomi a Katsina. Aikin tantance sunayen wanda …
Alfijr ta rawaito Ipsa Bashir Hayatu Jantile yayi murabus daga matsayina na senior legislative Aids na shugaban majalisar tarayyar Nigeria Senator Ahmad Lawan. Wasikar da …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun 26 da 27 ga Disamba, 2022, a matsayin ranakun hutu na bukukuwan Kirsimeti da Boxing day. Hakanan …
Alfijr ta rawaito gwamnatin tarayya ta hannun hukumar tantance tallace tallace ta ja hankalin marubuta, Masu talla da Barkwanci a yanar gizo, dasu gwggauta yin …
Alfijr ta rawaito Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya kaddamar da sababbin takardun Naira da suka haɗa da 200 da 500 da kuma Naira 1,000. Shugaban …
Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kuma ba da umarnin a dauki matakin gaggawa wajen aiwatar da shirin inganta albashi da …