Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Radio

Labarai

Ƙilu Ta Ja Bau! An Tumbuke Wani Alkali Bisa Ɗanyen Kai Daya Tafka

Posted onOctober 16, 2022October 16, 2022

Alfijr ta rawaito wani babbar kotun jihar Kebbi ta kafa kwamiti da zai binciki zarge zargen da ake yi wa wasu alkalan kotunan biyu. Alfijr …

Gov Abba, Labarai

Jami ar Bayero Kano Ta zama Jami’ar Da Ta Fi Kowacce a Nijeriya Kima Da Daraja A Idon Duniya

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito Daular Birtaniya a cikin darajar Jami’o’in Duniya na 2023, ta sanya jami’ar Bayero, BUK a matsayin mafificiyar jami’a a Nijeriya da ke …

Labarai

Gobara Daga Kogi! Bankin Polaris Ya Tasamma Yaki Da Musulunci Da Musulmai

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito shugaban wani sashi na bankin Polaris ta tura wa da ma’aikatan bankin musulmai da wata wasika mai dauke da umarnin hana su …

Labarai

Yan sanda Sun Kama Wasu Ƴan Jarida Guda Biyu Bisa Umarnin Mai Taimakawa Gwamnati

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta tsare wasu ‘yan jarida biyu bisa umurnin Rafiu Ajakaiye, babban sakataren yada labarai na CPS. Alfijr …

Economic, Labarai

Ƴan Sandan Jihar Kano Sun Cafke Shugaban Jam’iyyar APC Da Sama Da Katin Zabe PVC 300

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) da kungiyoyin farar hula a karkashin inuwar jam’iyyar adawa ta APC sun bukaci da a gaggauta …

Labarai

Wata Kotu Ta Daure Wata Budurwa Hukuncin Wata 6 Sakamakon Laifin Sojan Gona

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun Majistare mai lamba 54 da ke unguwar Noman’s Land a jihar Kano ta yanke wa wata matshiya, Zainab Salisu Sheka hukuncin …

Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Sanar Da Sake Kulle Kananan Hukumomi 3 A Jihar

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Zamfara ta sanar da cewa za ta kulle kananan hukumomin Anka, Bukkuyum da Gummi, biyo bayan barkewar hare-haren ‘yan bindiga a …

Labarai

Yadda kudaden Waje Su ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji A Yau Juma a

Posted onOctober 14, 2022

        Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Juma a   Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira …

Economic, Labarai

Dan Wasa Neymar Na Fuskantar Barazanar Ɗaurin Shekaru Biyar A Gidan Gyaran Hali Da Tarbiyya

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito wani kamfanin zuba jari na Brazil ya yi kira da a daure dan wasan gaban kasar Neymar shekaru biyar a gidan yari. …

Kannywood, Labarai

Wata Sabuwa! Sarki Ali Nuhu Ya Maka Jaruma Hannatu Bashir Gaban Kuliya

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Hakazalika alfijr ta waiwayi Jaruma Hannatu kan zargin da Ali ke mata wanda har ya bashi damar garzayawa Kotu don neman hakkinsa, duba da ga …

Labarai

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kama Wasu ‘Yan Kasashen Waje Ɗauke Da Kokon Kan Mutane Da Kasusuwa

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan kasashen waje guda biyu da ‘yan sanda suka kama da kokon kan mutane, da kasusuwa biyu da ake zargi da …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotu Daukaka ta saki shugaban kungiyar IPOB Nnamdi Kanu

Posted onOctober 13, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja, babban birnin tarayyar Nigeria a ranar Alhamis ta amince da daukaka karar da ake tsare …

Economic, Labarai

Zargin Damfarar Biliyan 5: AGF Ya Bawa EFC Damar Gurfanar Da Stella Oduah Da Sauransu

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF), Abubakar Malami, ya baiwa Hukumar Yaki da Yiwa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) izinin gurfanar da tsohon Ministan …

ASUU, Labarai

Za a Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU Nan Da Kwanaki i Biyu– In Ji Shugaban Majalisar Wakilai

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Rikicin masana’antu da ke ci gaba da yaduwa tsakanin Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU da Gwamnatin Tarayya na iya kawo karshe nan da …

Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Wani DSP, Da Wasu ‘Yan Sanda 3 A Yayin Wani Farmaki

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Sama da Sa’o’i 24 Bayan Wasu ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mataimakin Sufeton ‘Yan Sanda (DSP) da wasu jami’ai uku; Hukumomin ‘yan sanda …

Labarai

Wasu Ƴan Bindiga Sun Kashe Shugaban Matasan Jam’iyyar APC

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ƴan bindiga da har yanzu ba a tantance su waye ba, sun kashe Lucky Idoko, shugaban matasan jam’iyyar APC a jihar …

Labarai

Yadda kudaden Waje Su Ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji Yau Lahadi A wapa

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

  Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Lahadi   Alfijr Labarai 1. Dollar zuwa Naira Siya = 728 …

Labarai

Abba Gida Gida Ya Jinjinawa Malamai Bisa Gudummawar Da Suke Bayarwa Ga Al’umma

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito dan takarar gwamnan jihar Kano a jam’iyyar NNPP Engr. Abba K. Yusuf a ranar malamai ta duniya a wannan shekara ta 2022, …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Shugaba Muhammadu Buhari Ya Karrama Tsohon Sufeton Ƴan Sanda Nigeria IGP Adamu

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da karrama tsohon sufeto Janar na ‘yan sanda Mohammed Abubakar Adamu na kasa. Alfijr Labarai Kwafin …

Labarai

Yayin Neman Tsallakawa ƙasar Turai Maza Fiye Da 500 Ne Suka Yi Lalata Da Ni Bisa Tursasawa

Posted onOctober 3, 2022October 3, 2022

Alfijr ta rawaito wata mata mai suna Maghnia da ke kasar Aljeriya ta bayyana cewar har da wadanda suke da cutar HIV, wasu ma sun …

Posts pagination

‹ 1 … 10 11 12 13 14 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab