Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Luxury homes

Labarai

Alh Muhammad Abacha Ya Zama Dan Takarar Gwamna A Jam iyyar P D P A Kano

Posted onMay 26, 2022May 26, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Alh Muhammad Abacha, ya samu nasarar lashe zaɓen Fidda gwani na gwamna a jam’iyyar PDP Kano. Barista Amina Garba, wadda ita …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta ja kunnen kamfanin Facebook

Posted onMay 17, 2022May 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Lai Mohammed ministan watsa labarai da al’adu na Nijeriya ya buƙaci shafin Facebook da sauran shafukan sada zumunta da su daina …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta ja kunnen kamfanin Facebook

Posted onMay 17, 2022May 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Lai Mohammed ministan watsa labarai da al’adu na Nijeriya ya buƙaci shafin Facebook da sauran shafukan sada zumunta da su daina …

Labarai

Sarkin Kano Mai Martaba Alh Aminu Ado Ya Zama khalifan TIJJANIYYA

Posted onMay 16, 2022May 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Babban Khalifan Faidah Na Duniya Sheikh Khalifa Muhammadu Mahy Niass Ya Karbi Bakwancin tawagar mai karfi ta mai martaba Sarkin Kano …

Labarai, Saudi Arabia

Kasar Saudiyya Ta Ankarar Da Musulmin Duniya Yadda Zasu Gane ZamZam Na Jabu Da Aka Fito Dashi

Posted onMay 14, 2022May 14, 2022

Alfijr ta rawaito ƙasar Saudiyya sun ɗauki mataki na magance yaɗuwar ruwan ZamZam na jabu a ƙasashen duniya. Sakamakon rahotannin baya-bayan nan na gurbataccen kwalabe …

Labarai

Al’ummar Sokoto Sun Gudanar Da Sallar Idi, Sabanin Umarnin Sarkin Musulmi

Posted onMay 1, 2022May 1, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wasu Musulmi a Jihar Sokoto sun gudanar da Sallar Idi a ranar Lahadi, sun ki bi umarnin Sarkin Musulmi Alhaji Muhammadu …

Labarai

Yadda Hukumar Hisba Ta Kama Barayin Wayoyi A Masallacin Alfurkan Kano

Posted onApril 26, 2022April 26, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mutum takwas 8 maza da mata da take zargi da satar wayoyi da sauran manyan …

Labarai

Yadda Take Kasancewa a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A yau Asabar 16/4/2022

Posted onApril 16, 2022April 16, 2022

Alfijr Farashin Canjin Kudin Kasashen Waje a yau Asabar Daga Kasuwar Wapa kano. 1. Dollar zuwa Naira Siya = 583 / Siyarwa = 589. 5 …

Labarai

Gobara Ta Ƙone Shaguna A Kasuwar Hajj Camp Da Ke Birnin Kano

Posted onApril 16, 2022April 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito gobara ta ƙone shaguna huɗu a kasuwar da ke sansanin alhazai ta Kano wato Hajj Camp. Wasu ganau sun bayyana gobarar …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamna Ganduje Ya Nada Sabon Shugaban Ma’aikatan Jihar Kano Da Wasu Sakatarori

Posted onApril 11, 2022April 11, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nadin sabon shugaban ma’aikata, Usman Bala Muhammad, wanda har zuwa sabon nadin nasa, …

Labarai

Yadda Gidauniyar Dahiru Dawaki Ta Tabbatar Da Sakin Fursunoni 37 Albarkacin Ramadan

Posted onApril 10, 2022April 10, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata kungiya mai zaman kanta a Kano mai suna Dahiru Dawaki Foundation ta nemarwa fursunoni 37 da ke da kananan laifuffuka …

Labarai

Saudiyya ta ƙara Yawan Maniyyatan Hajjin bana Ta Kuma Rage a Yawan Shekaru Masu Zuwa Hajjin

Posted onApril 9, 2022April 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Kasar saudiyya ta ƙara yawan adadin Maniyyatan hajjin bana zuwa miliyan ɗaya daga cikin ƙasar da kasashen duniya, kamar yadda shafin …

Labarai

Yadda Kungiyar Fm Charity Ta Fitar Da Daurarru Daga Gidan Gyaran Hali Da Tarbiyya Mutum 6

Posted onMarch 29, 2022March 29, 2022

Alfijr ta rawaito kungiyar Friends of Mine charity initiatives tayi wani yunkurin alheri irin wanda ta saba yi lokaci zuwa lokaci Ziyarar da kungiyar ta …

Labarai

Ta faru ta kare! ENGR Rabiu Musa Kwankwaso Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Posted onMarch 29, 2022March 29, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar PDP a wannan rana Kwankwaso ya sanar da …

Labarai

Jirgin Azman Ya Dakatar Da Zirga Zirgarsa A Jihar Kaduna Ta Najeriya

Posted onMarch 29, 2022March 29, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kamfanin jrgin saman Azman ya dakatar da zirga-zirga a jihar Kaduna a Najeriya Idan zaku tuna kwanaki kadan bayan harin da …

Labarai

‘Yan Ta’adda Sun Kai Harim Bam Kan Jirgin Kasa Daga Abuja Zuwa Kaduna Da Mutane 970

Posted onMarch 28, 2022March 28, 2022

Alfijr ta rawaito Wlwasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun tayar da bama-bamai a titin jirgin Abuja zuwa Kaduna tare da yin nasarar ka …

Labarai

Yadda Wani Azzalimin Malamin Makarantar Allo Ya Ragargaza Yaro Dan Shekara 8

Posted onMarch 27, 2022March 27, 2022

Alfijr ta rawaito Nasir Salisu Zango na cewa, labarin da ya motsa min Zuciya… Yaro ne karami wanda a fuska ban yi zaton ya haura …

Labarai

An Gano Dan Pantami Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Bauchi Mai shekara 14

Posted onMarch 26, 2022March 26, 2022

Alfijr An gano dan Pantami da aka yi garkuwa da shi a Bauchi Ali Isah Ali, dan shekara 14 Alfijr ta rawaito dan Ministan , …

Labarai

Yadda Ta Kasance a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Ranar Juma a

Posted onMarch 25, 2022March 25, 2022

Alfijr Farashin Canjin Kudin Kasashen Waje a Ranar Juma a Daga Kasuwar Wapa kano. 1. Dollar zuwa Naira Siya = 577 / Siyarwa = 586 …

Labarai

Kotu Ta Yanke Wata Mata Hukuncin Share Makaranta Na Wata 6

Posted onMarch 24, 2022March 24, 2022

Alfijr ta rawaito wata kotun Majistare da ke zamanta a garin Ota na Jihar Ogun, ta umarci wata mata da ta share harabar makarantar Iju-Ebiye …

Posts pagination

‹ 1 … 15 16 17 18 19 … 21 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab