Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
FB IMG 1777494370894
English President Tinubu

President Tinubu Nominates Rabiu Abdullahi Umar As New Chief Executive Of NMDPRA

Posted onApril 29, 2026April 29, 2026
IMG 132431 29426 1777465507041
Current Affairs English

Breaking: Court Bars INEC From Recognising ADC State Congresses

Posted onApril 29, 2026April 29, 2026
IMG 103208 29426 1777455159173
Current Affairs English

Farm Centre Under Siege: Kano Must Reject Political Violence Before 2027

Posted onApril 29, 2026April 29, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1777494370894

President Tinubu Nominates Rabiu Abdullahi Umar As New Chief Executive Of NMDPRA

Posted onApril 29, 2026April 29, 2026 English, President Tinubu
IMG 132431 29426 1777465507041

Breaking: Court Bars INEC From Recognising ADC State Congresses

Posted onApril 29, 2026April 29, 2026 Current Affairs, English
IMG 103208 29426 1777455159173

Farm Centre Under Siege: Kano Must Reject Political Violence Before 2027

Posted onApril 29, 2026April 29, 2026 Current Affairs, English
IMG 134307 28426 1777380207958

NERDC Reaffirms Commitment to Strengthening Education Sector Amid Funding Challenges

Posted onApril 28, 2026April 28, 2026 Labarai
Labarai

Kotu Ta Umarci A Yi Musu Bulalai Da Kuma Share Kotu, Bayan Bata Sunan Gwamna Ganduje

Alfijr ta rawaito kotun Majistare da ke zamanta a Kano a ranar Litinin ta yanke wa wasu mutane biyu Mubarak da Nazifi hukuncin bulala 20, …

By Musa Bestseller
Posted onNovember 8, 2022November 8, 2022
ASUU, Labarai

Yadda Ta Kasance A Zaman Kungiyar Malaman Jami’o’i ASUU A Jiya Litinin

Posted onNovember 8, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa ASUU ta kawo karshen taron ta na NEC da yammacin jiya Litinin, tare da yanke shawarar cewa …

Labarai

Man United Ta Zabi ƴan Wasan Gaba Guda Biyu Don Maye Gurbin Cristiano Ronaldo

Posted onNovember 7, 2022November 7, 2022

Alfijr ta rawaito Manchester United ta gano ‘yan wasan gaba da za su saya a kasuwar da za a bude mai zuwa don maye gurbin …

Labarai

Wata Mummunar Gobara Ta Lakume Gini Mai Hawa 35, Dake Daf da Burj Khalifa Na Kasar Dubai

Posted onNovember 7, 2022November 7, 2022

Alfijr ta rawaito wata Mummunar Gobara ta tashi a wani bene mai hawa 35 a Dubai kusa da Burj Khalifa, gini mafi tsayi a duniya …

Labarai

kudaden Waje Sun Fara Saukowa A Yau A Kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onNovember 7, 2022

  Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau ranar Litinin a Kasuwar Wapa   Alfijr Labarai 1. …

Hadari, Labarai

Wani Mummunan Hadari Ya Rutsa Da Rayukan Wasu Mutane 3 Wasu Kuma Sun Jikkata

Posted onNovember 7, 2022

Alfijr ta rawaito wani Mummunan hatsarin motan wanda rahotanni suka bayyana ya afku ne da misalin karfe 5:45 na safe ya rutsa da manya maza …

Labarai

San Kano Ya Gudanar Da Gagarumin Hawan Daba A Birnin Kano

Posted onNovember 7, 2022

Alfijr ta rawaito martaba Sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero (CFR) yayi hawan Daba a ranar Lahadin da ta gabata domin godewa Allah abisa lambar …

Labarai

Wani Miji Ya Ƙone Agololinsa (Yayan Matar) Su Biyar kurmus

Posted onNovember 7, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Ondo ta kama wani mutum mai shekaru 54 da haihuwa da laifin kona ‘ya’yan matarsa guda biyar a …

Labarai

Hukumar ICPC Ta Shirya Binciken Wasu Ayyukan Ƴan Majalisun Tarayya

Posted onNovember 7, 2022November 7, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar da ke yaki da cin hanci a Nijeriya ICPC za ta fara bin diddigin wasu ayyuka 712 na ‘yan majalisun tarayya …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Albashin Wata 8 Ga Kishiyar kungiyar ASUU

Posted onNovember 6, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta fara biyan wasu malaman jami’o’i ‘yan Congress of Academics (CONUA), kungiyar malaman jami’o’in da suka balle daga cikin albashinsu …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Wani Makaho Ɗauke Da Tabar Wiwi Kilo 20.5 Da Gram 10 Na Exol-5

Posted onNovember 6, 2022November 6, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA a jihar Katsina, jami’an da suke sintiri a hanyar Malumfashi …

Labarai

Yadda kudaden Waje Su ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji Yau Lahadi

Posted onNovember 6, 2022

  Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau ranar Lahadi a Kasuwar Wapa    Alfijr Labarai …

Labarai

Jamiar maryam Abacha American Ta Ta Ya Sabon Sarkin Maradi Ahmad Ali Zaki Murna

Posted onNovember 6, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban Jami’ar Maryam Abacha American University Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo, ya ta ya Alhaji Ahmed Ali zaki murnar zabensa a matsayin sultan …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Yi Martani Kan Sanya Sunan Gwamna Ganduje Da Jaridar Sahara Tayi Cikin Jerin Sunayen Da EFCC Bata Bayyana ba

Posted onNovember 6, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jihar Kano tayi martani game da wani rahoto da kafar yaɗa labarai ta Sahara Reporters ta wallafa, wadda ta bayyana cewa …

Hadari, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Mutane Da Yawa Sun Mutu A Wani Hadarin Jirgin Sama

Posted onNovember 6, 2022

Alfijr ta rawaito Mutane da yawa sun mutu bayan da wani jirgin fasinja ya yi hatsari a tafkin Victoria a Tanzaniya yayin da yake kokarin …

Labarai

Babu Wanda Ya Kamata A Saka Jikin Kudin Ƙasar Nigeria Face, Obasanjo! In Ji Atiku Abubakar

Posted onNovember 6, 2022

Alfijr ta rawaito Atiku Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya ce daya daga cikin takardun naira uku da …

INEC, Labarai

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta (INEC) Ta Ce, Ta Kashe Magudin Zabe A Najeriya.

Posted onNovember 6, 2022

Alfijr ta rawaito Mutiu Agboke, sabon kwamishinan zabe na jihar Osun, ya ce an yi magudin zabe a Najeriya a baya, amma a halin yanzu …

Labarai

Doguwa Yace A Binciki Takardun Murtala Sule Garo Na karatu Akwai Lam’a

Posted onNovember 5, 2022

Alfijr ta rawaito Hon. Alhassan Ado Doguwa ya yi kira ga masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC da su binciki sahihancin takardar shaidar makarantar …

Labarai

Kotun Abuja Ta Sanya Ranar 30 Ga Janairu domin Yanke Hukunci Kan Neman tsige Shugaba Buhari

Posted onNovember 5, 2022

Alfijr ta rawaito Mai shari’a Inyang Edem Ekwo na babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Juma’a ta sanya ranar 30 ga watan Janairun …

Labarai

Hukumar Shige Da Fice Ta Najeriya Ta Kori Ma’aikata 8, Ta Kuma Dakatar Da Mutane 18

Posted onNovember 5, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) ta ce ta kori ma’aikatanta takwas daga aikin, yayin da wasu goma sha …

Posts pagination

‹ 1 … 306 307 308 309 310 … 357 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab