Daga Baba Usman Gama Yau Alhamis Kotun Ƙolin Najeriya za ta yi zama kan shari’ar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya daukaka kan taƙaddamar …
Daga Baba Usman Gama Yau Alhamis Kotun Ƙolin Najeriya za ta yi zama kan shari’ar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya daukaka kan taƙaddamar …
A yau Alhamis Kotun Ƙolin Najeriya za ta yi zama kan shari’ar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya daukaka kan taƙaddamar nasarar zaɓensa. Alfijir …
Daga Baba Usman Gama Najeriya da Kuwait sun ƙulla yarjejeniyar fara zirga-zirgar jiragen sama. ’Yan Najeriya sun yi wa Majalisar Dokoki ta Kasa cikar kwari, …
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da umarnin dakatar da wasu daga cikin asusun gwamnatin jihar Kano a wasu bankunan kasuwanci guda …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = …
A zaman, Lauyan Dan China Barista Muhammad Dan azumi ya nemi afuwar kotun bisa rashin kawo rubutaccen bayanansa na karshe daga bangarensu, sakamakon ayyukan shari’oin …
Rundunar ƴansanda ta jihar Kano ta ce ta kama ɓarayin mota guda sha biyar a jihar. Alfijir labarai ta rawaito wata sanarwa da kakakin rundunar, …
Mai Girma Shugaban Kasar NajeriyaMr. Bola Ahmed Tinubu, GCFR Yallabai, SHUGABAN JAM’IYYARKU TA APC NA KASA NA MATUKAR KOKARI WAJEN GANIN YA KWACE KUJERAR GWAMNATIN …
Daga Baba Usman Gama Bayan gayyatar su har sau 4 basu zo ba Kwamitin majalisar wakilai kan ƙorafe-ƙorafen jama’a ya bayar da sammacin kama sabon …
Khalifan Tijjaniyya a Nigeria, Malam Muhammad Sanusi II, ya yi kira ga gwamnati da ta gaggauta bayyana sakamakon binciken kisan’yan Maulidi da akayi a jihar …
John Gabriel ya kashe Sheikh Goni Aisami ne bayan malamin ya dauke shi a mota domin rage masa hanya a Karamar Hukumar Karasuwa ta jihar …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya ba da umarni a yi cikakken bincike kan kisan masu taron Mauludi kusan 90 da wani jirgin soja …
Daga Aminu Bala Madobi Majalisar Dattawan Najeriya ta lashi takobin gudanar da bincike kan harin kuskuren da rundunar sojin kasar ta kai, da ya janyo …
Wata baturiya, yar ƙasar Bulgaria, Liliana Mohammed ta yi saukar Alqur’ani mai girma a Jihar Kano. Alfijir labarai ta rawaito cewa aure ne ya kawo …
Kimanin lauyoyi masu zaman kansu 500 ne suka yi alƙawarin kare, Nasir Yusuf Gawuna a kotun koli. Alfijir labarai ta rawaito Joseph Onwudiwe, mai magana …
An sace mutanen yayin jama’a suka shiga sallar magariba a masallaci. Alfijir labarai ta rawaito wasu ’yan bindiga sun yi awon gaba da akalla mutum …
An ba hamata iska tsakanin jami’an hukumar tsaro ta DSS da jami’an tsaron wani kamfani a Asibitin Kwararru na Jihar Edo da ke Benin. Alfijir …
Hukumar Hisbah ta yi nasarar kama wasu mutane da suke cin kasuwar mushen rago da kaji hadi dayin balangunsa. Alfijir labarai ta kwamandan Hisbah na …
Gwamnatinmu ta himmatu wajen kwato duk abin da ya dace na jama’a ta hanyar aikin ceto da bai bar kowa ba. Alfijir labarai ta rawaito …