Mr Tinubu said his administration would not rest until “every agent of darkness” was rooted out of the country. Alfijir labarai reported President Bola Tinubu …
Mr Tinubu said his administration would not rest until “every agent of darkness” was rooted out of the country. Alfijir labarai reported President Bola Tinubu …
President Bola Tinubu on Tuesday in Abuja thanked former President Muhammadu Buhari for his visionary leadership of Nigeria and commitment to probity, propriety, and service. …
Maharan sun yi musayar wuta da sojojin na sa’oi uku kafin su fi ƙarfin sojojin, a cewar mazauna yankinImage caption: Maharan sun yi musayar wuta …
An gurfanar da wasu ma’aurata kan zargin sace budurwa a Karamar Hukumar Tudun Wada da ke Jihar Kano. Alfijir labarai ta rawaito mijin da matar …
Tsofaffin gwamnonin jihar Kano guda biyu, Sanata Rabiu Kwankwaso da magajinsa, Dr Abdullahi Ganduje, sun amince da yin aikin ba da shawara ga Gwamna Abba Kabir Yusuf ta majalisar dattawan …
Mawakin ya maka BBC a kotu kan amfani da sautin wakarsa a matsayin taken shirin ‘Daga Bakin Mai Ita’ ba tare da izininsa ba Alfijir …
Jami’an hukumar shiyyar Legas na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, sun cafke tsohon ministan kasuwanci da masana’antu, Charles …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = 1270 …
Muneer Ibn Ibrahim shi ne mai gidan hayar da suke, ya sheda cewa, wani firinji ne yai sanadin tashin gobarar bayan ya kama da wuta …
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA a jihar Kano ta yi karin haske kan wani rahoto da ke cewa dalibai …
Daga Baba Usman Gama Gwamna Abba Kabir Yusuf ya zargi magabancinsa da neman amfani da matsayinsa wajen canza hukuncin kotun koli ya ce Ganduje ya …
“Ku yi Watsi da Tsarin Mulkin 1999, ku rungumi na 1960 muddin ana son gyara ƙasa” Akande ya fadawa NASS Alfijir labarai ta rawaito tsohon …
A karon farko BBC ta bankado yadda marigayi TB Joshau ya rika gudanar da abubuwan al’ajabi na karya da suka ja hankalin miliyoyin mutane zuwa …
Bayan kashe Nabeeha, barayin sun kara kudin fansa zuwa Naira miliyan 100, inda suka yi barazanar kashe sauran ‘yan’uwan idan har ba a biya su …
Kwanaki biyu bayan yanke hukuncin zaben jihar Kano, Kotun Koli ta sanya ranar raba gardama a shari’ar zaben Kaduna Kotun ta sanya ranar Alhamis 19 …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya naɗa Minista Edun, Bagudu cikin kwamitin yi wa Shirin Inganta Rayuwar Masara Galihu garambawul Hukumar EFCC ta sake …
Tsofaffin daliban Jami’ar Maryam Abacha American University dake Maradi a jamhuriyyar Nijer sun bayyana cewa sun kirkiri wata manhaja wacce al’umma za su yi amfani …
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta yaba wa Kotun Koli bisa jajircewarta wajen tabbatar da adalci da adalci wajen tabbatar da zaben Gwamna Abba …
EFCC ta sake bude shari’ar zargin Rabi’u Kwankwaso, Ayodele Fayose da wasu tsaffin gwamnoni 11 da ke damfarar sama da N772bn. Alfijir labarai ta rawaito …