Kotun majistray me lamba 90 dake zaman ta a madobi karkashin Jagorancin maishari’a Haj. NADIYA ADO SALE ta ɗaure wasu mutane guda biyu inda ake …
Kotun majistray me lamba 90 dake zaman ta a madobi karkashin Jagorancin maishari’a Haj. NADIYA ADO SALE ta ɗaure wasu mutane guda biyu inda ake …
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya mayar wa babban mai hamayya da shi na Jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar da martani bayan sukar gwamnatinsa. Alfijir …
Da sunan Allah mai rahama mai jinkai. Tsira da aminci su tabbata ga Manzon tsira Annabi Muhammadu S.A.W.Ina mai godiya ga Allah S.W.T da ya …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = 1500 …
Wata gobara ta lalata shaguna da dama a babbar kasuwar Gusau da ke jihar Zamfara inda kuma ta kashe mutum daya. Alfijir labarai ta rawaito …
Majalisar dattawa ta yi sammacin manyan hafsoshin tsaron Najeriya game da kalubalen tsaro da ke ci gaba da ta’azzara a fadin kasar. Alfijir labarai ta rawaito yan majalisar …
Kotun koli ta tabbatar da zaben gwamna Ahmadu Fintiri a matsayin gwamnan jihar Adamawa. Mai shari’a John Okoro wanda ya karanta hukuncin a ranar Laraba, …
A zafin ranar 29 ga watan Oktoba, 2023 ne aka samu wani canji na alheri da ya lulluɓe harabar Voice of Nigeria (VON) mai cike …
A Second Prosecution Witness, PW2, in the trial of a former governor of Sokoto State Attahiru Bafarawa, Kassim Yusuf, on Tuesday, January 30, 2024, recounted …
Shugabancin jam’iyyar APC ( All Progressives Congress), wadda ke mulki a Najeriya, ya yi gargadi ga magoya bayan tsohon gwamnan jihar Kogi na baya-bayan nan, …
Akalla ma’aikatan babban bankin Najeriya, CBN, 1,500 ne za su koma aiki a ofishin bankin na Legas a ranar Juma’a mai zuwa, bayan canjin wajen …
Alamomi masu karfi sun bayyana kan yunkurin tsige Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Ganduje, daga kujerarsa. Alfijir labarai ta rawaito majiyoyi sun ce wasu …
Kungiyar Kwadago na neman gwamnati ta kara mafi karancin albashi zuwa N200,000. Alfijir labarai ta rawaito yau Talata Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu zai rantsar …
Wata dalibar Kwalejin Kimiyya da Kere-Kere ta Tarayya da ke Mubi, Jihar Adamawa ta kashe kanta sakamakon rabuwa da saurayinta. Dalibar mai shekara 24 tana karatun aikin …
Meanwhile, the leadership of the Nigerian Medical Association andNAGGMDP Have appealed with their members to remain calm and for those who are working with Murtala …
An koma da Danbalki kwamanda Zuwa gidan Kurkuku Sakamakon Alƙalin da ke shari’ar bashi da lafiya saboda haka ba zai iya sauraren karar ba a …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = 1445 …
Kungiyar likitocin Asibitin kwararru na Murtala Muhammad dake jihar Kano ta bayar da Sanarwar janye mambobinta daga bakin aiki har sai abinda hali yayi. Alfijir …
Daga Baba Usman Gama Sojoji sun kai samame tare da fatattakar ‘yan bindiga da dama a maboyarsu a dajin Sunke, Gando, Munhaye da kuma dajin …