Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya aike da ta’aziyyarsa kan rasuwar shugaban Namibiya. Dakarun Najeriya sun kuɓutar da mutane daga hannun masu garkuwa a …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya aike da ta’aziyyarsa kan rasuwar shugaban Namibiya. Dakarun Najeriya sun kuɓutar da mutane daga hannun masu garkuwa a …
Jami’an rundunar ‘yan sanda sun kama Fatima Auwal, shugabar matan da jagoranci masu gurasar da suka gudanar da zanga-zangar lumana , a Kano a makon …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaban kasar Namibia Ya Mutu. Alfijir labarai ta rawaito shugaban kasar Namibiyan ya rasu ne bayan fama da gajeriyar rashin lafiya …
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana dan takarar jam’iyyar NNPP , Alhassan Ishaq, a matsayin wanda ya lashe zaben da aka …
Shugaban ƙungiyar gamayyar kungiyoyin matasan arewa Ashiru shariff Nastura yayin da yake tattaunawa da manema labarai ya jaddada goyon bayan su da a zauna a …
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta sanar da dakatar da zaɓen cike-gurbia wasu mazabu, sakamakon tarzoma, rashin bin ka’ida da kuma sace …
Hukumar alhazai ta Ƙasa, NAHCON ta sanar da cikakken kuɗin aikin Hajjin 2024. Alfijir labarai ta rawaito a baya dai hukumar ta sanar da cewa …
Jami’an Tsaro Sun Kame Wasu Yan Dab Dauke da Makamai tare da Niyyar Tarwatsa Zabe a Kano Alfijir labarai ta rawaito daga yankin karamar hukumar …
Daga Baba Usman Gama Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ya bukaci shugaba Tinubu da ya rufe idonsa ya dauki kwararan matakai kan mukarrabansa da suka …
Mataimakin sufeton yan sandan Nijeriya shiya ta daya dake jahar Kano, AIG Umar Mamman Sanda, ya bayyana cewa zaben da za a gudanar a ranar …
Daga Baba Usman Gama Kotu a Abuja ta amince da tuhumar ta’addanci ga magoya bayan Gwamman jihar Ribas Fubara. CBN na zargin bankuna da sayar …
Hukumar da ke kula da harkokin shari’a a jihar Nasarawa ta dakatar da Alkalin Alkalai Vincent W. Gwahemba sakamakon zarge-zargen cin hanci da rashawa. Alfijir …
Tsohon Akanta Janar na Tarayya (AGF), Ahmed Idris, a ranar Alhamis din da ta gabata a wata babbar kotu a birnin tarayya Abuja, ya ki …
Hukumar yaƙi da cin hanci ta EFCC ta yi sabuwar fallasa kan masu hannu a harkar satar kuɗaɗen jama’a, Shugaban hukumar, Ola Olukoyede, ya bayyana …
Daga Baba Usman Gama Dattawan Arewa da na Ibo sun yi alla-wadai da tafiye-tafiyen ShuganaTinubu. An sace jami’in gwamnati a kusa da sansanin sojin Abuja. …
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da Aondo Ver, darakta a hukumar kula da gidajen babban birnin tarayya, Abuja. Alfijir labarai ta rawaito lamarin ya …
Kungiyar ƴan kasuwar canji ta Abuja ta ce daga ranar Alhamis za ta rufe kasuwar canji har sai abin da hali ya yi sakamakon tsadar …
Hukumomi a kasar Saudiyya sun yi ragin kudin Hajji ga maniyyatan da za su sauke farali a bana, 2024, domin farantawa mahajjata. Alfijir labarai ta …
Wata kotu dake zamanta a garin Kano ta yi umarnin kulle asusun bankunan hukumar Hisba bisa gurfanar da ita da wasu masu Hotel-hotel suka yi …