Kungiyar Dattawan Arewa NEF, ta bayyana cewa lokaci ya yi da za a koma kan teburin dubi domin ceto Najeriya.
Alfijir labarai ta rawaito Shugaban taron, Farfesa Ango Abdullahi, ya bayyana haka a wajen kaddamar da littafin ‘Kotu da Siyasa’ wanda Dr Umar Ardo ya rubuta a Abuja, wanda ya shugabanta.
Ya jaddada cewa ba lokaci ne na nuna yatsa ba, sai dai a koma inda Najeriya ta dace.
Ya sake jaddada kiransa na samar da tsarin gwamnati na majalisar dokoki, yana mai bayyana tsarin mulkin shugaban kasa sama da shekaru 24 a matsayin “tsarin da ya gaza” ga Najeriya.
“Lokaci ya yi da za mu koma kan allon zane, domin a ceto kasar nan. Mun yi kasa a gwiwa sosai kuma wannan dole ne a daina. Mun gaza kanmu kuma ba mu da dalilin yin korafi.
“Musamman a siyasance, ba mu da dalilin yin korafi. Wannan taron a gare ni wata dama ce da za mu tattauna da kanmu game da gazawar da muka yi a kasa baki daya
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H3iC9eVfJI012LJzvCQn5V