Alfijr ta rawaito Gwamnonin PDP sun ziyarci Tinubu a Abuja, yayin ganawar sun yi kira ga yan Najeriya da su marawa zababben shugaban kasa baya …
Alfijr ta rawaito Gwamnonin PDP sun ziyarci Tinubu a Abuja, yayin ganawar sun yi kira ga yan Najeriya da su marawa zababben shugaban kasa baya …
Alfijr ta rawaito Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta zargi gwamnatin jihar Kano da yi wa sabuwar gwamnati zagon kasa a jihar. Da yake …
Alfijr ta rawaito Wata dalibar Jami’ar Jihar Yobe da ke Damaturu, Maryam Lawan Goroma, a ranar Alhamis, ta fadi ta rasu jim kadan bayan ta …
Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya bayyana ranar Litinin 1st May a matsayin ranar hutu a madadin gwamnatin tarayya. Ministan, …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta sanar da tsawaita dokar ta- bacin da ta sanya a wasu jihohin kasar da suke fama da matsalar …
Alfijr ta rawaito Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya kammala shirin naɗa tsohon gwamnan Akwa Ibom, Sanata Godswill Akpabio a matsayin shugaban majalisar dattawa, …
Alfijr ta rawaito wasu da ake zargin jami’an hukumar ta DSS ne sun cafke babban jami’in tsaro na jihar, wasu kuma akan harin da aka …
Alfijr ta rawaito Jami’an hukumar Hisbah ta jihar Kebbi sun kama wasu kananan yara 11 a wani wurin shakatawa da ke babban birnin jihar Kebbi. …
Alfijr ta rawaito Wani magidanci mai shekaru 40, Ayodeji Abayomi, a yau Alhamis a ka gurfanar da shi a wata kotun majistare da ke Iyaganku …
Your problem is persist then leave a comment with full details about error. Then our team will help you.If you recognize your error then more …
Alfijr ta rawaito Doctor Khalid Sunusi Kani ya bayyana cewar cikin ikon Allah na samu damar gudanar da wani binciken sirri a matsayi na na …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Alhamis a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira …
Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba a Abuja ya rantsar da sabbin Perm Sec guda shida kafin a fara taron mako-mako …
Alfijr ta rawaito Tsohon mataimakin sakataren yada labarai na jam’iyyar APC mai mulki, Kwamared Timi Frank, ya yi kira ga majalisar dokoki ta kasa, rundunar …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta ce ta yi nasarar kama ‘yan daba 83 a lokutan bukukuwan karamar Sallah da aka yi. …
Alfijr ta rawaito Gobara ta kone kayayyakin na miliyoyin Naira a shaguna 100 da ke shahararriyar kasuwar Yan-Katato da ke karamar hukumar Sabon Gari a …
Alfijr ta rawaito Shugaban Kamfanin WhatsApp ya bayyana saki wata sabuwar fasaha wadda za ta bai wa mutum damar amfani da lamba ɗaya ya buɗe …
Alfijr ta rawaito ƴar takarar gwamna a jam’iyyar APC a zaben gwamnan jihar Adamawa, Aisha Dahiru Ahmed, wacce aka fi sani da “Binani,” ta janye …
Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta gurfanar da kakakin majalisar dokokin jihar Ondo, Mista Bamidele Oloyelogun, a gaban babbar …
Alfijr ta rawaito Hukumar Aikin Dan Sanda ta nada sabon kwamishinan ’yan sandan jihohin Kano da Kaduna da wasu jihohi 10. Hukumar ta yi sauyin …