Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Rent houses

Economic, Labarai

Ƴan Sandan Jihar Kano Sun Cafke Shugaban Jam’iyyar APC Da Sama Da Katin Zabe PVC 300

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) da kungiyoyin farar hula a karkashin inuwar jam’iyyar adawa ta APC sun bukaci da a gaggauta …

Labarai

Wata Kotu Ta Daure Wata Budurwa Hukuncin Wata 6 Sakamakon Laifin Sojan Gona

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun Majistare mai lamba 54 da ke unguwar Noman’s Land a jihar Kano ta yanke wa wata matshiya, Zainab Salisu Sheka hukuncin …

Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Sanar Da Sake Kulle Kananan Hukumomi 3 A Jihar

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Zamfara ta sanar da cewa za ta kulle kananan hukumomin Anka, Bukkuyum da Gummi, biyo bayan barkewar hare-haren ‘yan bindiga a …

Labarai

Yadda kudaden Waje Su ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji A Yau Juma a

Posted onOctober 14, 2022

        Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Juma a   Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira …

Economic, Labarai

Dan Wasa Neymar Na Fuskantar Barazanar Ɗaurin Shekaru Biyar A Gidan Gyaran Hali Da Tarbiyya

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito wani kamfanin zuba jari na Brazil ya yi kira da a daure dan wasan gaban kasar Neymar shekaru biyar a gidan yari. …

Kannywood, Labarai

Wata Sabuwa! Sarki Ali Nuhu Ya Maka Jaruma Hannatu Bashir Gaban Kuliya

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Hakazalika alfijr ta waiwayi Jaruma Hannatu kan zargin da Ali ke mata wanda har ya bashi damar garzayawa Kotu don neman hakkinsa, duba da ga …

Labarai

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kama Wasu ‘Yan Kasashen Waje Ɗauke Da Kokon Kan Mutane Da Kasusuwa

Posted onOctober 14, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan kasashen waje guda biyu da ‘yan sanda suka kama da kokon kan mutane, da kasusuwa biyu da ake zargi da …

Business, Labarai

Baku Makara Ba, Domin Mayar Da Mafarkinku Zamowa Gaskiya A Makarantar MDEE FASHION

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito shugabar kamfanin MDEE FASHION SCHOOL Hajiya Maimuna Danlami ta bayyana cewar babban burinta ta ga dukkanin matan Kasar nan sun dogara da …

ASUU, Labarai

Za a Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU Nan Da Kwanaki i Biyu– In Ji Shugaban Majalisar Wakilai

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Rikicin masana’antu da ke ci gaba da yaduwa tsakanin Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU da Gwamnatin Tarayya na iya kawo karshe nan da …

Labarai

Shugaba Muhammadu Buhari Ya Karrama Sarakuna Masu Daraja Da Lambar Girmamawa Ta CFR Da OFR

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya Karrama Sarakuna masu daraja na Kano da Bichi da lambar girmamawa ta kasa. Alfijr Labarai Sanarwar ta …

Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Wani DSP, Da Wasu ‘Yan Sanda 3 A Yayin Wani Farmaki

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Sama da Sa’o’i 24 Bayan Wasu ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mataimakin Sufeton ‘Yan Sanda (DSP) da wasu jami’ai uku; Hukumomin ‘yan sanda …

Labarai

Burina Shine Kare Martabar Jihar Kano Duba Da Yadda Ake Mata Fyade- Muhyi Magaji

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano Muhyi Magaji Rimin Gado ya ce ba wai NNPP ke …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Najeriya Na Neman Gwamnoni Su Saki Kashi 30 Daga Cikin Fursunoni A Jihohinsu

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida na Najeriya ya ce yana shirin ganawa da gwamnonin jihohi na ƙasar don cimma matsaya kan sakin aƙalla …

Labarai

Wani Matashi Ya Harbe Ƙaninsa Ya Tsere Abinsa A Jihar Kwara

Posted onOctober 5, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ƴan sandan Jihar Kwara, ta bayyana cafke wani matashi mai suna Abubakar bisa zarginsa da harbe ƙaninsa Yusuf ɗan shekera goma …

Labarai

Wasu ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Jami’an ‘Yan Sanda Da Sojoji A Shingen Binciken Ababan Hawa

Posted onSeptember 28, 2022

Alfijr ta rawaito ‘Yan bindiga sun kai hari kan tawagar jami’an tsaro na ‘yan sanda da sojoji a wani shingen bincike a Amodu, karamar hukumar …

Labarai

Makarantar Gidan Galadima (CEC) Ta Shirya Diban Sabbin Dalibai Matan Aure, Da Zawarawa

Posted onSeptember 27, 2022September 27, 2022

Alfijr ta rawaito makarantar Gidan Gadamina da ke da mazauni a unguwar Galadanchi da ke birnin Kano karamar hukumar Gwale, makaranta ce da aka kafa …

Electricity, Labarai

Wata Sabuwa! Wutar Lantarki Ta Ƙasa Ta Lalace Gaba Ɗaya

Posted onSeptember 26, 2022September 26, 2022

Alfijr ta rawaito Layin wutar lantarki ta ƙasa ta sauka gaba ɗaya, ya kasance babu megawatts ko ɗaya, tun misalin karfe 10:51 na safiyar Litinin, …

Labarai

Yadda Kudaden Waje Suka Zama Sai Addu a, A Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Yau Litinin

Posted onSeptember 26, 2022September 26, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 712 / Siyarwa = 725 Pounds zuwa Naira Siya …

Labarai

Jami an Tsaro Sun Cafke Wasu Samari 3, Bayan Mutuwar Abokinsa Wajen Birthday

Posted onSeptember 25, 2022September 25, 2022

Alfijr ta rawaito wani matashi mai shekaru 21 mai suna Micheal Arigbabuwo ya rasa ransa a wurin bikin zagayowar ranar haihuwarsa bayan da aka zarge …

Labarai

Hukumar DSS Ta Bukaci Jami an ASUU Da Su Janye Yajin Aikin Da Suke Yi

Posted onSeptember 24, 2022September 24, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a ranar Alhamis ta yi kira ga kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) da ta janye yajin aikin …

Posts pagination

‹ 1 … 10 11 12 13 14 … 18 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab