Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: New economic cycles

Labarai

YADDA AKE FITAR DA NISABI A TSARIN ADDININ MUSULUNCI

Posted onMarch 11, 2022

Alfijr Alfijr Labarai na muku barka da Juma a da fatan alheri ameen. YADDA AKE FITAR DA NISABI A wannan lokacin Giram din Gwal ďaya …

Labarai

Hukumar Kula Da Ingancin Abinci Ta Kano (KSCPC) Ta Kama Gurbatattun Lemuka A Kano

Posted onMarch 10, 2022

Alfijr ta rawaito Ajiya Laraba 9/3/22 Jami’an Hukumar KSCPC a ranar laraba sunyi nasarar k sunyi nassarar kama lemukan kwalba launi daban-daban wanda wa’adinsu ya …

Labarai

Kotu Ta Daure Abbas Adamu Dake Unguwar Tudun Fulani Kurna Shekaru 14 Bisa Laifin Kisan Kai

Posted onMarch 9, 2022March 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito mai shari’aAmina Adamu Aliyu dake kotu mai lamba 10 Miller Road a kano, ta daure wani mai suna Abbas Adamu dake …

Labarai

An kama Danbilki Bisa Zargin Bata Sunan Gwamna Kan Bada Cin Hanci

Posted onMarch 8, 2022March 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata kotu a Kano ta tura keyar Abdulmajid Danbilki Kwamanda daya daga cikin jiga-jigan APC a jihar a gidan zuwa 15 …

Labarai

Jam’iyyar APC Ta Kasa Ta Tunbuke Mai Mala Ta Maye Gurbinsa Da Gwamna Abubakar Sani Bello Domin Ya Zama Shugaban Riko

Posted onMarch 7, 2022March 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Gwamnan Neja, Sani-Bello, zai karbi ragamar shugabancin jam’iyyar APC daga Gwamna Buni na jihar Neja, Abubakar Sani-Bello, ya isa hedikwatar jam’iyyar …

Labarai

Masu Aikin Hako Yashi Su Biyar 5, Sun Mutu Nan Take A Kano

Posted onMarch 7, 2022March 7, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da mutuwar mutane biyar da suka makale a karkashin tulin yashi a kauyen …

Labarai

Kotu Ta Wanke Matar Wanda Ya Kashe Hanifa, Matar Ta Nemi Da Abdulmalik Ya Sauwake Mata

Posted onMarch 5, 2022March 5, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito jiya Juma’a ne aka sake gurfanar da Jamila, mai shekara 30 da haihuwa a Kotun Majistare 12 da ke gidan Murtala, …

Labarai

Gobara ta Lakume kayayyakin Sama da Miliyan N18m A Dakin Ajiyar SEMA, A jihar Kano

Posted onMarch 4, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, wata gobara da ta tashi da yammacin ranar Juma’a a dakin ajiyar kayan agajin gaggawa na jihar Kano (SEMA), ta lalata …

Labarai

Innalillahi wa inna ilaihirraji un! Karamin Yaro Ya Fada Rijiya Garin Rainonsa A Kano

Posted onMarch 3, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wani karamin yaro mai wata 19 ya fada a rijiya a gidan da aka kai shi raino a Karamar Hukumar Dambata …

Labarai

Yadda Take Kasancewa a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A yau Alhamis 3rd /03/20/2022

Posted onMarch 3, 2022

Alfijr ta rawaito yadda farashin Canjin Kudin Kasashen Waje a yau Alhamis Daga Kasuwar Wapa kano. Alfijr 1. Dollar zuwa Naira Siya = 573 / …

Kannywood, Labarai

Naziru sarkin waka ya Ciremin Kebura 99 a Jikina! Inji Fati Slow

Posted onMarch 3, 2022

Alfijr ta rawaito jarumar Kannywood, Fati Usman wacce aka fi sani da Fati Slow Motion tayi bayani kan yadda aka kai karshen takkadama da ya …

Labarai

Gwamnatin Kano Ta Kori Wasu Ma’aikata Daga Bakin Aiki

Posted onMarch 1, 2022March 1, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta sanar da korar wasu ma’aikatan hukumar ƙasa da safiyo ta jihar bisa samun su da laifin yin …

Labarai

Maryam Abacha American University Kano Na Sanar Da Masu Sha awar Shiga Jami ar Ga Dama Ta Samu

Posted onMarch 1, 2022March 1, 2022

Ana sanar da dukkanin masu neman gurbin karatu a Jami’o’i daban-daban a Nijeriya a lokacin zangon karatu na 2021/2022 amma suke son su canza zuwa …

EFCC, Labarai

Kotu Ta Sake Daure Abdullahi Tajuddeen Shekara 5 A Kano

Posted onFebruary 28, 2022March 1, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, a yau Litinin 28 ga watan Fabrairu, 2022, ta …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Mai Nauyin Kilogiram 476 A Kano

Posted onFebruary 28, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kama wani mutum mai shekaru 34 dauke da tabar wiwi mai …

Labarai

HANYOYI 10 DA ZA A BI DON MAGANCEA KWACEN WAYA! DAGA TIJJANI MUHD MUSA

Posted onFebruary 27, 2022February 27, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Tijjani Muhd Musa na cewa, yanzu dai k’watar waya da rana tsaka na nema ya zama ruwan dare a cikin al’umarmu, …

Labarai

Katu Ta Aike Da Wata Mata Mai Kai ’Ya’yanta Wajen ’Yan Bindiga Suna Lalata Da Su Gidan Gyaran Hali

Posted onFebruary 26, 2022February 26, 2022

Alfijr ta rawaito An gurfanar da matar nan da ake zargi da kai ’ya’yanta mata wurin masu garkuwa da mutane suna lalata da su a …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Dan Ganduje Ya Yunkura Wajen Gurfanar Da Mahaifinsa A Kotu Kan Kudi N190m

Posted onFebruary 25, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, babban dan gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, Abdulazeez Ganduje, yana shirin gurfanar da gwamnatin mahaifinsa a gaban kotu bisa rashin biyan …

Labarai

Hukumar Kare Hakkin Mai Saye Da Mai Sayarwa Ta Jihar Kano (KSCPC) Ta Kama Wani Sojan Gona

Posted onFebruary 24, 2022February 24, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar kare hakkin mai saye da mai sayarwa ta Jihar Kano, watan KSCPC ta samu nasarar kama wani matashi mai suna …

Labarai

Da Dumi Duminsa! NECO Ta Fitar Da Sakamakon Mai Kyau Na SSCE 2021

Posted onFebruary 24, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) ta fitar da sakamakon jarrabawar kammala sakandare ta shekarar 2021 (SSCE) Alfijr Bisa sakamakon da …

Posts pagination

‹ 1 … 17 18 19 20 21 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab