Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Fitness magazines

Labarai

Yadda Naira Ta Haura N742/ Akan $ A kasuwa, Dai Dai Lokacin Da Karancin FX Ke Ci gaba A Kasar

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito Naira ta fadi kasa da Naira 742 akan kowacce dala a daidai bangaren kasuwar canji (FX), wacce aka fi sani da Black …

Labarai

Yan Fashi Da Makami Sun Kashe Wani Mutum, Sun Kuma Ɗauke Masa Tare Da Tafiya Da wani

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan fashi da makami ne sun harbe mutum daya a Abuja, sun kashe wani mazaunin …

Business, Labarai

Baku Makara Ba, Domin Mayar Da Mafarkinku Zamowa Gaskiya A Makarantar MDEE FASHION

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito shugabar kamfanin MDEE FASHION SCHOOL Hajiya Maimuna Danlami ta bayyana cewar babban burinta ta ga dukkanin matan Kasar nan sun dogara da …

Labarai

Hukumar Hisbah Ta Kama Karuwai 25, Da Wasu Mutan 6, Bisa zargin Badala da shan barasa

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito Dakarun Hukumar Hisbah a jihar Jigawa sun kama mutane 31 da su ka haɗa da mata 25 a Ƙaramar Hukumar Kazaure da …

Labarai

Yadda kudaden Waje Su ke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canji Yau Talata

Posted onOctober 11, 2022October 12, 2022

        Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Talata    Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Wasu Ƴan Bindiga Sun Kashe Shugaban Matasan Jam’iyyar APC

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ƴan bindiga da har yanzu ba a tantance su waye ba, sun kashe Lucky Idoko, shugaban matasan jam’iyyar APC a jihar …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Najeriya Na Neman Gwamnoni Su Saki Kashi 30 Daga Cikin Fursunoni A Jihohinsu

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida na Najeriya ya ce yana shirin ganawa da gwamnonin jihohi na ƙasar don cimma matsaya kan sakin aƙalla …

Labarai

Ibtila’i! Wasu Ƴan’uwa Biyu Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Rugujewar Wani Gini A Jihar Kano

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan uwa biyu masu shekaru 15 da 11 sun mutu a ranar Juma’a sakamakon ruftawar wani bene mai hawa daya a …

Labarai

Karancin Man Fetur: IPMAN Da NNPC Sun Shirya Kawar Da Matsalar Mai A Najeriya- Danmalam

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyar dillalan man fetur ta Najeriya IPMAN, ta yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi hakuri yayin da ake kokarin shawo …

Labarai

Mutane 27, Aka Harbe Ma’aikatan Kamfanin Dangote Cement A Yayin Rufe Masana’antar

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’an kamfanin Dangote Plc sun bayyana cewa ma’aikatan kamfanin su 27 ne aka harbe a lokacin da wasu ‘yan daba dauke da …

Labarai

Mutane 66 Suka Rasa Ransu Sakamakon Shan Wani Maganin Tari A Kasar Gambia

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito wani gurbatattun magunguna hudu na da nasaba da raunin koda, a cewar Hukumar Lafiya ta Duniya. Alfijr Labarai Majalisar Binciken Likitoci ta …

Labarai

Gwamnatin Kogi Na Shirin Ƙwace Kamfanin Siminti Na Obajana Daga Hannun Dangote

Posted onOctober 7, 2022October 7, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin Kogi ta fara ɗaukar gaɓaran ƙwato kamfanin siminti na Obajana daga hannun kamfanin siminti na Dangote. Alfijr Labarai Kudurin gwamnatin na …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nigeria Ta Ayyana Ranar Hutun Bikin Maulidin Manzon Allah (SAW) Na Wannan Shekarar

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, wanda ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya, yana taya daukacin al’ummar Musulmi na gida …

Labarai

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kubutar Da Wasu Mutane 9 Da Aka Shirya Yin Safararsu Zuwa Kasashen Waje Daga Kano

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta ceto mutane 9 da aka yi garkuwa da su bayan wani samame da suka kai a …

Labarai

Yadda Kudaden Waje Suke Kaiwa Da Komowa A Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Yau Alhamis

Posted onOctober 6, 2022

Alfijr ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Dollar zuwa NairaSiya = 728 / Siyarwa = 733 Pounds zuwa Naira Siya …

Labarai

Abba Gida Gida Ya Jinjinawa Malamai Bisa Gudummawar Da Suke Bayarwa Ga Al’umma

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito dan takarar gwamnan jihar Kano a jam’iyyar NNPP Engr. Abba K. Yusuf a ranar malamai ta duniya a wannan shekara ta 2022, …

Labarai

Wani Matashi Ya Harbe Ƙaninsa Ya Tsere Abinsa A Jihar Kwara

Posted onOctober 5, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ƴan sandan Jihar Kwara, ta bayyana cafke wani matashi mai suna Abubakar bisa zarginsa da harbe ƙaninsa Yusuf ɗan shekera goma …

Labarai

Ibtila I! Wata Gobara Da Ta Tashi A Wani Katafaren Gidan Sai Da Gadaje A Kano Ta Legume Miliyoyin Naira

Posted onOctober 5, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito da Safiyar Yau, Laraba gobara ta tashia wani Katafaren gidan sayar da kayan Gado da Kujeru na zamani mai suna Vava Furnitures …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Da Dumi Duminsa!Gwamnatin Tarayya Ta Yiwa Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, Kishiyoyi

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Kungiyoyin Ilimi Biyu Bayan Tsangwama da Tattaunawa, wanda ba a samu sakamako mai kyau ba, Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya, a ranar …

Labarai

Najeriya Na Tafka Asarar Naira Biliyan 585 Duk Shekara Kan Fatun dabbobi

Posted onOctober 4, 2022October 4, 2022

Alfijr ta rawaito Darakta Janar na Cibiyar Fasahar Fata da Kimiyya ta Najeriya (NILEST), Farfesa Mohammed Kabiru Yakubu, ya ce Najeriya na asarar kusan N585. …

Posts pagination

1 2 3 … 11 ‹
© 2025 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab