Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Beauty alternatives

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotu Daukaka ta saki shugaban kungiyar IPOB Nnamdi Kanu

Posted onOctober 13, 2022October 14, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja, babban birnin tarayyar Nigeria a ranar Alhamis ta amince da daukaka karar da ake tsare …

Labarai

Wasu Fusatattun ‘yan Bindiga Sun Kashe Ɗan Banga Da Wasu Jami’an Tsaro Biyu

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a san ko su wanene ba sun kashe wani dan kungiyar Vigilante na Anambra da …

Business, Labarai

Baku Makara Ba, Domin Mayar Da Mafarkinku Zamowa Gaskiya A Makarantar MDEE FASHION

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito shugabar kamfanin MDEE FASHION SCHOOL Hajiya Maimuna Danlami ta bayyana cewar babban burinta ta ga dukkanin matan Kasar nan sun dogara da …

Labarai

Wata Kotu Ta Ba Da Karin Lokaci Don Muhawara Kan Mallakar Bindiga Ga Al’umma

Posted onOctober 13, 2022October 13, 2022

Alfijr ta rawaito Sabuwar dokar ta birnin New York za ta ci gaba da aiki a halin yanzu bayan da wata kotun daukaka kara ta …

Labarai

Hukumar Hisbah Ta Kama Karuwai 25, Da Wasu Mutan 6, Bisa zargin Badala da shan barasa

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito Dakarun Hukumar Hisbah a jihar Jigawa sun kama mutane 31 da su ka haɗa da mata 25 a Ƙaramar Hukumar Kazaure da …

Economic, Labarai

Zargin Damfarar Biliyan 5: AGF Ya Bawa EFC Damar Gurfanar Da Stella Oduah Da Sauransu

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF), Abubakar Malami, ya baiwa Hukumar Yaki da Yiwa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) izinin gurfanar da tsohon Ministan …

Labarai

Dubun Wasu Korarrun Ma’aikatan Ta Cika, Bayan Da Suka Yi Wa Tsohon Shugabansu Barazanar Garkuwa Ko Ya Biya N5m

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito bayan da dubun wasu mutane uku da ake zargi da yunkurin sace tsohon ma’aikacin su, Ifenuga Olayinka, bayan ya kore su a …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Shirin Gaggawa Na Rage Afkuwar Ambaliyar Ruwa

Posted onOctober 12, 2022October 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta amince da shirin samar da rigakafin ambaliyar ruwa na gaggawa da tsare-tsare don ragewa da rage tasirin ambaliyar ruwa …

Economic, Labarai

Wani Dan Takarar Majalisar Wakilai A APC Kano Ya Shiga Komar Jami an Tsaro, Bisa Zargin N13m

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Dan Takarar Majalisar Wakilai Na Jam’iyyar All Progressives Congress A Rano, Kibiya, Bunkure, a Kano, Dr Aliyi Musa Aliyu, ya fada komar …

ASUU, Labarai

Za a Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU Nan Da Kwanaki i Biyu– In Ji Shugaban Majalisar Wakilai

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Rikicin masana’antu da ke ci gaba da yaduwa tsakanin Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU da Gwamnatin Tarayya na iya kawo karshe nan da …

Labarai

Shugaba Muhammadu Buhari Ya Karrama Sarakuna Masu Daraja Da Lambar Girmamawa Ta CFR Da OFR

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya Karrama Sarakuna masu daraja na Kano da Bichi da lambar girmamawa ta kasa. Alfijr Labarai Sanarwar ta …

Economic, Labarai

Dubun Wani Mai Unguwa Da Ke Siyar Da Ruwan Rijiyar Al’umma Ta Cika A Kano

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito ana zargin Mai-unguwar Kuwet da ke yankin Rimin Kebe, Ƙaramar Hukumar Ungoggo a jihar Kano da kaifin sayar da ruwan rijiyar al’ummar …

Labarai

Dubban Mutane Ne Suka Rasa Matsugunansu Yayin Da Ambaliyar Ruwa Ta Lakume Rayuka Da Dama

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito dubban mutane ne suka rasa matsugunansu sakamakon ambaliya da ta mamaye Abacheke a karamar hukumar Ohaji/Egbema ta jihar Imo. Alfijr Labarai Wannan …

Labarai

Wasu Ƴan Bindiga Sun Kashe Shugaban Matasan Jam’iyyar APC

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito wasu ƴan bindiga da har yanzu ba a tantance su waye ba, sun kashe Lucky Idoko, shugaban matasan jam’iyyar APC a jihar …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Cafke Fiye Da Kwayoyin Tramadol Na Miliyan 2.4 Daga Pakistan A Filin Jirgin Saman Lagos.

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito, an daure wani mutum tsawon shekaru 7 a gidan yari, yunkurin da kungiyarsa ta yi na shigo da Tramadol a salon fasa-kwaurinta …

AKTH, Labarai

Rikici: Ma’aikatan AKTH Sun Yi Barazanar Fara Yajin Aiki A Asibitin

Posted onOctober 9, 2022October 9, 2022

Alfijr ta rawaito, ma’aikatan lafiya a karkashin kungiyar hadin gwiwa ta bangaren lafiya (JOHESU) sun yi barazanar shiga yajin aiki bisa ko in kula da …

Labarai

Mutane 66 Suka Rasa Ransu Sakamakon Shan Wani Maganin Tari A Kasar Gambia

Posted onOctober 8, 2022October 8, 2022

Alfijr ta rawaito wani gurbatattun magunguna hudu na da nasaba da raunin koda, a cewar Hukumar Lafiya ta Duniya. Alfijr Labarai Majalisar Binciken Likitoci ta …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nigeria Ta Ayyana Ranar Hutun Bikin Maulidin Manzon Allah (SAW) Na Wannan Shekarar

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, wanda ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya, yana taya daukacin al’ummar Musulmi na gida …

Labarai

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kubutar Da Wasu Mutane 9 Da Aka Shirya Yin Safararsu Zuwa Kasashen Waje Daga Kano

Posted onOctober 6, 2022October 6, 2022

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta ceto mutane 9 da aka yi garkuwa da su bayan wani samame da suka kai a …

Kannywood, Labarai

Jarumar Kannywood Ruƙayya Dawayya Zata Amarce Nan Kusa Da Angonta

Posted onOctober 5, 2022October 5, 2022

Alfijr ta rawaito auren nan da aka jima ana tsimayen sa, wato na jarumar Kannywood, Ruƙayya Umar Santa (Dawayya)  da Shugaban Hukumar Tace Finafinai ta …

Posts pagination

1 2 ‹
© 2025 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab