Alfijr ta rawaito Jami’an ƴan sanda sun gurfanar da matashin a gaban kotun mai shari’a Nura Yusuf Ahmad, da ke unguwar Gama PRP a bisa …
Alfijr ta rawaito Jami’an ƴan sanda sun gurfanar da matashin a gaban kotun mai shari’a Nura Yusuf Ahmad, da ke unguwar Gama PRP a bisa …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Asabar a Kasuwar Wapa Alfijr Labarai Siya = …
Alfijr ta rawaito Hukumar Kula da Ma’adanai ta Najeriya (NSPM) Plc ta bayyana dalilan da ke sa takardun Naira da aka sake fasalin suna barin …
Alfijr ta rawaito da safiyar wannan rana ta Juma’a 6 ga watan 1 na shekara ta 2023 aka ɗaura Auren Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji …
Alfijr ta rawaito Bola Tinubu, ya yi alkawarin mayar da ƴan damfarar yanar gizo, wadanda aka fi sani da “Yahoo boys,” zuwa kwararru kan fasahar …
Alfijr ta rawaito wani rikicin jagoranci ya tilasta rashin yin sallar Jumu’a a Masallacin Darul Hadith na marigayi Dr. Ahmad Ibrahim BUK. Tarzoma ta kaure …
DagaShu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara da ke Sokoto ta yi zamanta na yanke hukunci Kan shari’u da ke gabanta na Dauda …
Alfijr ta rawaito Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta yi holin wasu matasa su 61 da ta cafke bisa zargin su da ayyukan ta’addanci ta …
Alfijr ta rawaito hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, na binciken mataimakin shugaban jami’ar kimiyya da fasaha …
Alfijr ta rawaito Surukin Ganduje, Inuwa Uba, ya kalubalanci hurumin kotun da matarsa, Balaraba Ganduje, ta maka shi, tana so a datse igiyar aurensu. Ya …
Alfijr ta rawaito hukumar Kula da harkokin man fetur ta kasa NMDPRA da ke Kano, ta rufe gidajen mai 14, bayan da ta kiskesu suna …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Alhamis a Kasuwar Wapa Alfijr Labarai Siya = …
Alfijr ta rawaito Rundunar yan sandan jahar Kano ta, tabbar da rasuwar wasu miji da mata a karamar hukumar Dawakin-Tofa dake jihar. Al amarin ya …
Alfijr ta rawaito babbar Kotun tarayya da ke Kano ta umarci Kwamishinan ƴan sandan jihar ya binciki Alhaji Abdullahi Abbas kan zarge-zargen da ya yiwa …
Alfijr ta rawaito Babban kotun shari’ar musulunci da ke zaman ta a Post office, karkashin mai shari’ah, Salisu Ibrahim Koki, ta kara jaddada umarnin ta …
Alfijr ta rawaito wani kwamiti a karamar hukumar Tudun Wada a jihar Kano, ya bayyana cewa ya gano asibitoci da shagunan sayar da magunguna 130 …
Alfijr ta rawaito dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar African Action Congress (AAC) Omoyele Sowore ya ce ba zai iya karbar amincewar tsohon shugaban kasa …
Alfijr ta rawaito Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Ibrahim Babangida ya musanta rahotannin da ke cewa ya amince da Peter Obi, dan takarar shugaban …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kara kaimi kan masu sukar uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari, inda suka kama wasu mutane uku a …