Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya karbi bakuncin shugaban kamfanin Total Energies, Mista Patrick Pouyanne, a fadarsa da ke Abuja. INEC tace za’a gudanar …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya karbi bakuncin shugaban kamfanin Total Energies, Mista Patrick Pouyanne, a fadarsa da ke Abuja. INEC tace za’a gudanar …
A birnin Yamai, babbar ma’aikatar ’yan sanda DPJ ta bankado wasu gaggan gungun barayi guda hudu da suka yi karin suna wajen fashi da makami, …
Wata Kotun Shari’ah ta Kano da ke zamanta a Gama PRP ta bayar da umarnin tsare wasu mutane hudu da ake zargi da yin ludo …
Daga Ali Kakaki Magatakardan Hukumar Lura Da Aikin jinya da Unguwanzoma na Nigeriya Dr Faruq ya yi wannan furucin ne a yayin da yake zantawa …
Wani mutum da aka kaiwa takardar sammaci ya soka wa ma’aikacin kotun wuka ya kashe shi. Alfijir labarai ta rawaito Mutumin ya yi wa akawun …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya ta ce ta fahimci girman ƙalubalen tsaron da ke gabanta tare da alƙawalin kawo ƙarshen matsalar zuwa karshen 2024. …
Wani dan sanda mai mukamin Sufeto ya kashe abokin aikinsa sannan ya harbe kansa har lahira Alfijir labarai ta rawaito lamarin ya faru ne ranar …
Biki bidiri burede! Abu namu maganin a kwabemu. Iyalan Marigayi General Sani Abacha Na gayyarku Daurin Auren Dansu. Mustapha Sani Abacha Da Santaleliyar Amaryarsa Sofa …
Dakta Zubair ya samu digirin sa na likitanci a Jami’ar ABU da ke Zariya a Najeriya da kuma digirinsa na uku wato Ph.D. An haife …
Kungiyar dillalan man fetur da iskar gas ta Arewa (AROGMA) ta yabawa mahukuntan kamfanin man fetur na Najeriya NNPCL bisa yadda suka samar da man …
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya dauki matakai don dakatar da yunkurin Shoprite daya daga cikin fitattun manyan kantunan Najeriya daga rufe …
Daga Baba Usman Gama Kotun Ƙoli ta sanya ranar Alhamis, 21 ga watan Disamba domin sauraron ƙarar da aka shigar kan zaɓen gwamnan jihar Kano. …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = …
Alfijir labarai ta rawaito kotun kolin najeriya ta saka ranar alhamis 21 ga wannan wata domin ji daga kowane bangare na jam’iyyun da suke kara …
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi Simon Lalong yayi murabus daga majalisar ministocin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, kamar yadda rahotanni suka bayyana a …
Matar shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu ta mika ɗalibai mata na Jami’ar tarayya ta Dutsin-Ma (FUDMA) da aka sace kwanakin baya hannun iyayensu. Alfijir labarai …
Jam’iyyar APC a Kano ta ce babu wata maganar sulhu da aka cimma dangane da hukuncin kotu tsakaninta da jam’iyyar NNPP. Alfijir labarai ta rawaito …
Sakataren zartarwa na hukumar kula da asibitocin jihar Kano Dakta Mansur Mudi Nagoda ya amince da dakatar da jami’an tsaron asibitin haihuwa na Imamu Wali …
Kungiyar kwadago ta Najeriya NLC ta yi watsi da wata sanarwar shiga yajin aikin da ake zargin ta shirya yi a ranar Litinin. Alfijir labarai …