Alfijr ta rawaito Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Engr Rabi’u Musa Kwankwaso, ya nesanta kansa daga taron tattaunawa da ‘yan takarar shugaban kasa …
Category: Labarai
Alfijr ta rawaito Hukumar Yada Labarai ta Kasa (NBC) a ranar Lahadin tayi Allah-wadai da matakin da gwamnatin jihar Zamfara ta dauka na rufe gidajen …
Alfijr ta rawaito Mutane 11 ne suka mutu, yayin da wasu tara suka samu raunuka daban-daban, yayin da wata motar tirela ta yi karo da …
Alfijr ta rawaito hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC reshen jihar Enugu ta kama wasu ma’aikatan banki 12 a ranar Juma’a, 14 ga …
Alfijr ta rawaito wani babbar kotun jihar Kebbi ta kafa kwamiti da zai binciki zarge zargen da ake yi wa wasu alkalan kotunan biyu. Alfijr …
Alfijr ta rawaito Daular Birtaniya a cikin darajar Jami’o’in Duniya na 2023, ta sanya jami’ar Bayero, BUK a matsayin mafificiyar jami’a a Nijeriya da ke …
Alfijr ta rawaito shugaban wani sashi na bankin Polaris ta tura wa da ma’aikatan bankin musulmai da wata wasika mai dauke da umarnin hana su …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta tsare wasu ‘yan jarida biyu bisa umurnin Rafiu Ajakaiye, babban sakataren yada labarai na CPS. Alfijr …
Alfijr ta rawaito jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) da kungiyoyin farar hula a karkashin inuwar jam’iyyar adawa ta APC sun bukaci da a gaggauta …
Alfijr ta rawaito Kotun Majistare mai lamba 54 da ke unguwar Noman’s Land a jihar Kano ta yanke wa wata matshiya, Zainab Salisu Sheka hukuncin …
Alfijr ta rawaito gwamnatin Zamfara ta sanar da cewa za ta kulle kananan hukumomin Anka, Bukkuyum da Gummi, biyo bayan barkewar hare-haren ‘yan bindiga a …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke tafiya a yau Juma a Alfijr Labarai Dollar zuwa Naira …
Alfijr ta rawaito wani kamfanin zuba jari na Brazil ya yi kira da a daure dan wasan gaban kasar Neymar shekaru biyar a gidan yari. …
Hakazalika alfijr ta waiwayi Jaruma Hannatu kan zargin da Ali ke mata wanda har ya bashi damar garzayawa Kotu don neman hakkinsa, duba da ga …
Alfijr ta rawaito wasu ‘yan kasashen waje guda biyu da ‘yan sanda suka kama da kokon kan mutane, da kasusuwa biyu da ake zargi da …
Da Ɗumi Ɗuminsa! Kungiyar ASUU Ta Janye Yajin Aikin Da Ta Kwashe Tsawon Watanni Takwas Tana Daka Shi
Alfijr ta rawaito Duk da cewa kungiyar ba ta fitar da sanarwar a hukumance ba amma, an dauki matakin ne a karshen taron majalisar zartarwa …
Alfijr ta rawaito Naira ta fadi kasa da Naira 742 akan kowacce dala a daidai bangaren kasuwar canji (FX), wacce aka fi sani da Black …
Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja, babban birnin tarayyar Nigeria a ranar Alhamis ta amince da daukaka karar da ake tsare …
Alfijr ta rawaito wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan fashi da makami ne sun harbe mutum daya a Abuja, sun kashe wani mazaunin …