Jam’iyyar APC ta lashi takobin kama duk wani dan Najeriya mazauna amurka da ya yi zanga-zangar adawa akan Tinubu a amurkan. Alfijir Labarai ta rawaito …
Jam’iyyar APC ta lashi takobin kama duk wani dan Najeriya mazauna amurka da ya yi zanga-zangar adawa akan Tinubu a amurkan. Alfijir Labarai ta rawaito …
Shugaban kungiyar APC Intellectual Forum A.K. Mustapha ya ja hankalin Gwamna Abba Kabir a kan cika alkawarin da ya dauka a kan ilimi. Alfijir Labarai …
A jiya Laraba ne jam’iyyar, APC, reshen jihar Osun, ta sanar da korar mambobinta 84, bisa aikata laifukan yi wa jam’iyyar zagon-ƙasa. Alfijir Labarai ta …
Shugabannin jam’iyyar APC na Kano karkashin jagorancin Abdullahi Abbas sun umarci al’ummar Kano da ‘ya’yanta na mazabun 484 da ke Kano da su gudanar da …
Muna addu’a kuma muna fatan sakamakon kotun ya yi mana kyau. Alfijir Labarai ta rawaito Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, ya ce jam’iyyar APC …
Daga Aminu Bala Madobi Wannan dai na zuwa ne a lokacin da ake ta rade-radin cewa Wike, dan jam’iyyar PDP na shirin komawa jam’iyyar APC …
Ina kira gare ku, ba tare da la’akari da jam’iyyun siyasa daban-daban ba, ku ba gwamnan jihar hadin kai domin ci gaban jihar Kano. Shugaban …
Daga Aminu Bala Madobi Ra’ayoyi mabanbanta sun fantsama biyo bayan wani hoton da ke nuna tsohon Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman Alkali-Baba, …
Daga Aminu Bala Madobi Adamu ya mallaki wadannan kadarorin ne ba bisa ka’ida ba a lokacin da yake rike da mukamin gwamnan jihar. Alfijir Labarai …
Daga AAminu Bala Madobi Mai baiwa jam’iyyar APC shawara kan harkokin shari’a, Ahmed El-Marzuq, ya yi murabus daga mukaminsa na kwamitin zartaswa na kasa (NWC) …
Kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ya tabbatar da zaɓen Dakta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano, a matsayin sabon shugaban …
Shugaban jam’iyyar, APC, na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya mika takardar murabus dinsa a daren jiya Lahadi, kamar yadda Daily Trust ta tattaro. Alfijir Labarai …
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa rashin lafiyar gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ta yi tsanani, yayin da ya ke fama …
‘Ƴan bindiga sun yi garkuwa da shugaban jam’iyyar APC na jihar Ekiti Paul Omotosho. Alfijir Labarai ta rawaito an tattaro cewa an yi garkuwa da …
Alfijir Labarai ta rawaito Gwamna Yahaya Bello na Kogi ya kori kwamishina da wasu mataimaka biyu a ranar Talata Gwamnan ya kori kwamishinan noma na …
Alfijr ta rawaito Jam’iyyar APC ta Kano ta ce, ita bata ma soma shari’a da jam’iyyar NNPP kan zaben Gwamnan Kano ba. Kakakin Jam’iyyar Ahmad …
Alfijr ta rawaito Jam`iyyar APC mai mulki a Najeriya, ta ce tana jin takaicin kayen da jam`iyyar NNPP ta yi mata a jihar Kano a …
Alfijr ta rawaito Jam’iyyar APC a jihar Kano ta yi kira ga mambobinta da magoya bayanta da su kwantar da hankalinsu tare da bin doka …
Alfijr ta rawaito wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter, Jaafar ya bayyana cewa Tinubu a yunkurinsa na nuna ‘Musulmi’ ne shi a …