Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: APC

APC, Labarai

An Gargaɗi Ƴan Jam’iyyar APC A Amurka Kan Yiwa Tinubu Zanga-Zanga

Posted onSeptember 18, 2023September 18, 2023

Jam’iyyar APC ta lashi takobin kama duk wani dan Najeriya mazauna amurka da ya yi zanga-zangar adawa akan Tinubu a amurkan. Alfijir Labarai ta rawaito …

APC, Labarai

KUNGIYAR APC INTELLECTUAL FORUM ta ja hankalin Gwamna Abba Kabir a kan cika alkawari

Posted onSeptember 11, 2023September 11, 2023

Shugaban kungiyar APC Intellectual Forum A.K. Mustapha ya ja hankalin Gwamna Abba Kabir a kan cika alkawarin da ya dauka a kan ilimi. Alfijir Labarai …

APC, Labarai

Jam’iyyar APC Ta Kori Mambobi 84 Bisa Yi Wa Jam’iyyar Zangon Ƙasa

Posted onAugust 31, 2023August 31, 2023

A jiya Laraba ne jam’iyyar, APC, reshen jihar Osun, ta sanar da korar mambobinta 84, bisa aikata laifukan yi wa jam’iyyar zagon-ƙasa. Alfijir Labarai ta …

APC, Labarai

APC Za Ta Yi Taron Addu’a Don Neman Nasara A Kotu A Kano

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

Shugabannin jam’iyyar APC na Kano karkashin jagorancin Abdullahi Abbas sun umarci al’ummar Kano da ‘ya’yanta na mazabun 484 da ke Kano da su gudanar da …

APC, Labarai

APC Za Ta ƙarbe Jihar Kano A Kotu Daga Hannun NNPP Bada Jimawa Ba – Sanata Barau

Posted onAugust 17, 2023August 17, 2023

Muna addu’a kuma muna fatan sakamakon kotun ya yi mana kyau. Alfijir Labarai ta rawaito Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, ya ce jam’iyyar APC …

APC, Labarai

Rade-Radin Ficewa Daga PDP: Wike ya ziyarci shugaban APC Na Kasa

Posted onAugust 15, 2023August 15, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Wannan dai na zuwa ne a lokacin da ake ta rade-radin cewa Wike, dan jam’iyyar PDP na shirin komawa jam’iyyar APC …

APC, Labarai

Ganduje Yayi Kira Ga Yan Majalisun APC Da Su Hada Kai Da Gwamnan Kano

Posted onAugust 15, 2023August 15, 2023

Ina kira gare ku, ba tare da la’akari da jam’iyyun siyasa daban-daban ba, ku ba gwamnan jihar hadin kai domin ci gaban jihar Kano. Shugaban …

APC, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Tsohon Sufeton Ƴan Sandan Najeriya Ya Fito Takarar Sanata

Posted onAugust 13, 2023August 13, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Ra’ayoyi mabanbanta sun fantsama biyo bayan wani hoton da ke nuna tsohon Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman Alkali-Baba, …

APC, Labarai

Tsohon Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa Abdullahi Adamu Ya Sake Afkawa Sabuwar Dambarwa

Posted onAugust 6, 2023August 7, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Adamu ya mallaki wadannan kadarorin ne ba bisa ka’ida ba a lokacin da yake rike da mukamin gwamnan jihar. Alfijir Labarai …

APC, Labarai

El-Marzuq Yayi Murabus Daga Mashawarcin APC Kan Harkokin Sharia Ta Kasa Kan Wasu Dalilai

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Daga AAminu Bala Madobi Mai baiwa jam’iyyar APC shawara kan harkokin shari’a, Ahmed El-Marzuq, ya yi murabus daga mukaminsa na kwamitin zartaswa na kasa (NWC) …

APC, Labarai

Ganduje Ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar APC Ta Kasa

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ya tabbatar da zaɓen Dakta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano, a matsayin sabon shugaban …

APC, Labarai

Shugaban APC Na Ƙasa Ya Magantu Kan Murabus Din Da Yayi Kan Kulla Shirin Tsige Shi

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Shugaban jam’iyyar, APC, na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya mika takardar murabus dinsa a daren jiya Lahadi, kamar yadda Daily Trust ta tattaro. Alfijir Labarai …

APC, Labarai

Gwamna APC Ya Kamu Da Rashin Lafiya Mai Tsanani – In Ji Abdullahi Adamu

Posted onJuly 11, 2023July 11, 2023

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa rashin lafiyar gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ta yi tsanani, yayin da ya ke fama …

APC, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Wasu Ƴan Bindiga Sun Yi i Garkuwa Da Shugaban Jam’iyyar APC

Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023

‘Ƴan bindiga sun yi garkuwa da shugaban jam’iyyar APC na jihar Ekiti Paul Omotosho. Alfijir Labarai ta rawaito an tattaro cewa an yi garkuwa da …

APC, Labarai

Gwamnan Jihar Kogi Ya Kori Kwamishina Da Wasu Mataimakansa

Posted onJune 14, 2023June 14, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Gwamna Yahaya Bello na Kogi ya kori kwamishina da wasu mataimaka biyu a ranar Talata Gwamnan ya kori kwamishinan noma na …

APC, Labarai

Jam’iyyar APC Ta Bayyana Cewar Ita Bata Ma San An Fara Shari’ar Ba

Posted onApril 18, 2023

Alfijr ta rawaito Jam’iyyar APC ta Kano ta ce, ita bata ma soma shari’a da jam’iyyar NNPP kan zaben Gwamnan Kano ba. Kakakin Jam’iyyar Ahmad …

APC, Labarai

Zamu Hukunta Wadanda suka Janyo Mana Faduwa A Kujerar Gwamnan Kano – Shugaban APC

Posted onApril 5, 2023April 15, 2023

Alfijr ta rawaito Jam`iyyar APC mai mulki a Najeriya, ta ce tana jin takaicin kayen da jam`iyyar NNPP ta yi mata a jihar Kano a …

APC, Labarai

Binciken Sakamakon Gwamna: APC A Kano Ta Bukaci ‘Ya’yanta Da Su Kwantar Da Hankalinsu

Posted onMarch 28, 2023March 28, 2023

Alfijr ta rawaito Jam’iyyar APC a jihar Kano ta yi kira ga mambobinta da magoya bayanta da su kwantar da hankalinsu tare da bin doka …

APC, Labarai

Ya Kamata A Hana Tinubu Karatun Al-Qur’ani – Jaafar Jaafar

Posted onJanuary 12, 2023January 12, 2023

Alfijr ta rawaito wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter, Jaafar ya bayyana cewa Tinubu a yunkurinsa na nuna ‘Musulmi’ ne shi a …

APC, Labarai

Matasa Sun Yiwa Wani Jigo A, APC Tsirara Da Lakada Masa Duka

Posted onDecember 10, 2022December 10, 2022

Alfijr ta rawaito Matasa sun yiwa wani Jigo a Jam’iyyar APC Reshen Jihar Nasarawa tsirara bayan sun lakada mishi duka a bainar jama’a. Matasan da …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 ‹
© 2025 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab