Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Radio stations

Labarai

Wata Kotu Ta Aike Da Wani Mutum Gidan Gyaran Hali Kan Satar Dunkulen Girki A Kano

Posted onMarch 22, 2022March 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito mai shari’a alkali Dokta Bello Khalid na Kotun Shari’ar Musulunci, ya bayar da umarnin tisa keyar matashin zuwa gudan gyaran hali …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Saudiya ta ƙaddamar Da Hanyar Neman Bizar Shiga Kasar Ta Wayar Salula

Posted onMarch 19, 2022March 19, 2022

Alfijr Saudiyya ce kasa ta farko a duniya da ta ba da damar yin rajistar na’urorin zamani ta wayoyin salula na zamani domin ba da …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Kotu Ta Umurci AGF Malami Da Ya Cire Sashe Na 84(12) Daga Cikin Dokar Zabe

Posted onMarch 18, 2022

Alfijr ta rawaito babbar kotun tarayya da ke zama a Umuahia, jihar Abia ta umurci babban lauyan gwamnatin tarayya da ya gaggauta soke sashe na …

Labarai

Dubun Wasu ‘Yan Fashi Da Makami Da Cika A Unguwar Ja’in Kano

Posted onMarch 18, 2022March 18, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne bayan …

EFCC, Labarai

DA Ɗumi Ɗuminsa! Hukumar EFCC ta kama Willie Obiano Tsohon Gwamnan Anambra

Posted onMarch 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa a ranar Alhamis ta kama tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Mutum 11 Don Su Nazarci Cibiyar Da Zata Kare Afkuwar Iftila I, A Jihar

Posted onMarch 17, 2022March 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito an kaddamar da kwamitin kwararru na mambobi goma sha daya kan horar da ma’aikatan kula da bala’o’i domin horar da ma’aikatan …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Tabbatar Da Janye Tallafin N600bn na Wutar Lantarki

Posted onMarch 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukuma mai kula da harkar wutar lantarki a Najeriya, Nigerian Electricity Regulatory Commission ta ce gwamnatin tarayya ta janye tallafin wuta. …

Labarai

Yan Karota Sun Sake Kama Mai Adaidaita Sahu Barawon Waya A Kano

Posted onMarch 15, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar dake kula zirga zirgar Ababan hawa ta jihar kano KAROTA ta sake samun nasarar Kama Wannan matashin mai Suna Abdullahi Babakura …

Labarai

Rikicin Hijabi: Daliban Kwara 151 Na Iya Rasa Jarrabawar WEAC! Inji Shugaban Makarantar

Posted onMarch 14, 2022

Alfijr ta rawaito shuhugaban makarantar Ijagbo Baptist High School da ke karamar hukumar Oyun a jihar Kwara, Mista Francis Lambe, ya bayyana damuwarsa kan halin …

Labarai

Da Dumi Duminsa! Kotua Ta Soke Belin Dan Sarauniya Ta Ba Da Umarnin A Kama Shi

Posted onMarch 14, 2022

Alfijr Yanzu-yanzu: Kotu ta soke belin Ganduje, ta kuma ba da umarnin a kama shi Kotun Majistare ta Jihar Kano mai lamba 58 karkashin jagorancin …

Labarai

ASUU Ta Kara Tsawaita Yajin Aikinta Da Sati Takwas (8)

Posted onMarch 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kungiyar ASUU, ta sanar da tsawaita wa’adin yajin aikin da suka tafi zuwa makwanni 8 sakamakon rashin cimma matsaya da gwamnati …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotu Ta Dakatar Da Babban Taron jam’iyyar APC

Posted onMarch 13, 2022March 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke birnin tarayya Abuja, ta hana jam’iyyar APC ci gaba da gudanar da babban taronta na …

Labarai

Jami an Kwastam Sun kama Wasu Manyan Motoci, Na ₦529m Da Tramadol Na ₦192m Da Sauran Kayayyaki

Posted onMarch 13, 2022March 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar Kwastam ta kama wasu manyan Motoci, wasu da kudinsu ya kai N529m Ya kuma ce, katan 640 na magunguna marasa …

Labarai

Shugaban Yan jaridun (internet) Na Kano, Yayi Kira Ga ‘Yan kungiyar, Kada Su Bari Ayi Amfani Dasu Wajan Yada Labaran Karya

Posted onMarch 12, 2022March 12, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Shugaban yan jarida masu wallafa labarai a yanar gizo, (internet) reshen jahar Kano, Hisham Habib, yayi kira ga ‘ya’yan kungiyar da …

Labarai

Mun Cuci Najeriya! Ya kamata Buhari Ya Daure Ni Da Sauran Yan Siyasa! Inji Ibrahim Musa Kazaure

Posted onMarch 12, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon Ministan ayyuka , Ambasada Ibrahim Musa Kazaure ya ce ya kamata Shugaba Muhammadu Buhari ya kama shi da sauran ƴan siyasa …

Labarai

YADDA AKE FITAR DA NISABI A TSARIN ADDININ MUSULUNCI

Posted onMarch 11, 2022

Alfijr Alfijr Labarai na muku barka da Juma a da fatan alheri ameen. YADDA AKE FITAR DA NISABI A wannan lokacin Giram din Gwal ďaya …

Labarai

YADDA NISABIN ZAKKA DA SADAKI DA DIYYAR RAI YAKE A HALIN YANZU

Posted onMarch 11, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar Shari ah ta jihar Kano ta rawaito yadda nusabin zakka, sadaki da diyyar rai yake ta bana kamar yadda ta …

Labarai

Dan Kano ya Zama Shugaban Kungiyar Injiniyoyi ta Duniya (World Federation of Engineers).

Posted onMarch 10, 2022March 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Injiniya Mustafa Balarabe Shehu Bakano na farko ya zama Shugaban Kungiyar Injiniyoyi ta Duniya (World Federation of Engineers). An zabe shi …

Labarai

An kama Danbilki Bisa Zargin Bata Sunan Gwamna Kan Bada Cin Hanci

Posted onMarch 8, 2022March 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata kotu a Kano ta tura keyar Abdulmajid Danbilki Kwamanda daya daga cikin jiga-jigan APC a jihar a gidan zuwa 15 …

Labarai

Wata Kotu Ta Daure Yusuf Ibrahim Dake Unguwar Yalwa Shekaru 16 Bisa Laifin Luwadi A Kano

Posted onMarch 7, 2022March 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito mai shari’aAmina Adamu Aliyu dake kotu mai lamba 10 Miller Road a kano, ta daure wani mai suna Yusuf Ibrahim dake …

Posts pagination

‹ 1 … 15 16 17 18 19 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab