Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: INEC

INEC, Labarai

Wata Sabuwa: INEC Ta Bankado Wasu Katunan Shaida Na Jabu Ga Jami’an Tsaro

Posted onMarch 18, 2023March 18, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta koka kan katin shaidar jabu ga jami’an tsaro da ke aikin zabe. Okoye …

INEC, Labarai

INEC Ta Kori Ma’aikata 100 Bisa Laifin Maguɗin Zaɓe

Posted onMarch 17, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan zabe na INEC a Akwa Ibom, Dr Cyril Omorogbe ya ce hukumar ta soke sunayen ma’aikatan zaɓe na wucin-gadi guda 100 …

Labarai

Dan Takarar Shugaban Kasa Na PDP Sun Janye Karar Da Suka Shigar Da INEC

Posted onMarch 15, 2023

Alfijr ta rawaito Jam’iyyar PDP da dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, sun janye takardar da suka shigar na tilastawa hukumar zabe mai zaman …

Labarai

Karan batta! Yadda Mata 24 Ƴan Takarar Gwamna Suka Kunno Kai A Zaben Bana

Posted onMarch 15, 2023

DagaAbdu Ado K/Naisa Alfijr ta rawaito Akalla mata 24 ne za a fafata da su zaɓen gwamna a wasu jihohin ƙasar nan, a ranar Asabar …

Labarai

An kawo Kimanin Ƴan Sanda Dubu 18,748 Don Zaben Gwamna A Kano

Posted onMarch 14, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ƴan sandan  jihar Kano ta ce kimanin jami’an tsaro dubu 18,748 ne aka baza a fadin jihar domin gudanar da zabukan …

Labarai

Kotu Ta Umarci INEC Da Ta Bada Dama Ayi Zaben Gwamnoni Da Katin Zabe Na Wucin-Gadi

Posted onMarch 9, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito a ranar Alhamis wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta umarci hukumar zabe mai zaman kanta ta …

Labarai

Ibtila’i: Mutane Da Dama Sun Mutu Wasu Sun Jikkata Yayin Da Motar BRT Ta Yi Karo Da Jirgin Ƙasa A Lagos

Posted onMarch 9, 2023

Alfijr ta rawaito Mutane biyu sun mutu wasu da dama kuma sun jikkata bayan da wani jirgin fasinja ya murkushe wata motar ma’aikatan gwamnatin jihar …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa : INEC Ta Dage Zaben Gwamna Da ‘Yan Majalisun Jiha

Posted onMarch 8, 2023March 9, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta kammala shirye-shiryen dage zabukan gwamnoni da na ‘yan majalisun Jiha da aka shirya …

Labarai

INEC Za Ta Sake Gudanar Da Zabe A Mazabar Tarayya Doguwa/Tudun Wada

Posted onMarch 8, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) za ta gudanar da nata zaben a mazabar Doguwa/Tudun Wada, a Kano. Jami’in zaben …

Labarai

INEC Ta Bayyana Wuraren da za a sake zaɓen sanatoci a Najeriya

Posted onMarch 7, 2023March 10, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zaɓe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta fitar da jadawalin zaɓaɓɓun sanatocin da suka yi nasara a zaɓen ranar 25 …

INEC, Labarai

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Ƙasa (INEC) Ta Dakatar Da Wani  Kwamishinan Zabe

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito dakatarwar wacce ta zo kwanaki hudu gabanin gudanar da zaben gwamna a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun sakatariyar INEC, …

INEC, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Hukumar INEC Ta Cire Sunan Alhassan Ado Doguwa

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito ta ruwaito cewa, hukumar zabe ta ayyana Doguwa a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Doguwa/Tudunwada a ranar 25 ga watan Fabrairu. …

Labarai

Ƴan Sanda Sun Ayyana Neman Wani  Ɗan Takarar Gwamna Ƴan Kwanaki Kafin Zaɓe

Posted onMarch 6, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar ta bayyana cewa tana neman dan takarar gwamna ‘yan kwanaki kafin zabe. Ɗan takarar gwamna na jam’iyyar All …

Labarai

INEC Ta Fitar Da Sakamakon Zaɓen Kananan Hukumomin 38 A Kano

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zabe mai zaman kanta INEC Ta Fitar Da Sakamakon Zaɓen Kananan Hukumomin 38 Daga Cikin 44 A Kano na shugaban ƙasa …

Labarai

INEC Ta Bayyana Sakamakon Kananan Hukumomi 22 A Jihar Kano

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Alfijr ta rawaito hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) Ta Bayyana Sakamakon Kananan Hukumomi 22 A Jihar Kano 1- Garun Malam LGA Returning …

INEC, Labarai

Tirka Tirka! Takardun Zaɓe 24,682 Sun Sake Bayyana Bayan Da Suka Yi Ɓatan Dabo A Kano

Posted onFebruary 23, 2023February 23, 2023

Alfijr ta rawaito jami’an zabe sun gano bacewar takardun zaɓe dubu 24,682 na mazabar Tofa/Rimingado/Dawakin Tofa a jihar Kano, bayan da wakilan jam’iyyar NNPP, su …

INEC, Labarai

A Kasa A Tsare A Raka, Ba Zai Yi Aiki Ba A Zaɓen Bana – INEC

Posted onFebruary 21, 2023February 21, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zaɓe mai zaman kanta a Najeriya, INEC ta ce tsarin a kasa a tsare, a raka ba zai yi aiki ba …

INEC, Labarai

Makasudin Da Zamu Dora Sakamakon Zabe A Shafin Yanar Gizo-INEC

Posted onFebruary 7, 2023February 7, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kasa, INEC, ta ce amfani da adireshin IReV wajen yada sakamakon zaben na rumfunan zabukan kasar …

INEC, Labarai

An Gano Tarin Katin Masu Zabe A Cikin Wata Katuwar Kwata A Jihar Lagos

Posted onDecember 11, 2022December 12, 2022

Alfijr ta rawaito an gano katinan zabe na dindindin (PVCs) a cikin wata karuwar kwata, da ke unguwar Oko Afo a jihar Lagos. A cikin …

Posts pagination

‹ 1 2
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab