Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Cheapest flights

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ministan Gida Yace Tabbatar Da Zasu Kammala Manyan Ayyukan Kano, Abuja Da Rivers

Posted onSeptember 13, 2022

Alfijr ta rawaito, Ministan cikin gida, Mista Rauf Aregbesola a ranar Litinin, ya duba aikin gina wani katafaren tsare-tsare na zamani 3,000 a Karshi, babban …

Labarai

Masarautar Gumel Ta Bayyana Ranekun Gudanar Da Sallar Gani Ta Bana

Posted onSeptember 13, 2022September 13, 2022

Alfijr ta rawaito ,Majalissar masarautar Gumel ta bayyana ranekun gudanar da sallar Gani ta bana Alfijr Labarai Sakataren Majalissar kuma Majidadin Gumel, Alhaji Murtala Aliyu …

Labarai

Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Baiwa kwamitin Hisbah Tallafin Miliyan Dari N100m

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar Kebbi ta baiwa kwamitin Hisbah na jiha tallafin naira miliyan 100 da aka kafa shekaru 20 da suka gabata domin …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Da ASUU Za Su Fafata Kotun Masana’antu

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ce za ta gana da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) a Kotun Masana’antu ta Kasa (NICN) domin yanke hukunci a …

Labarai

NiMet Tayi Hasashen Samun Tsawa, Mamakon Ruwan Sama, Ambaliya Na kwanaki 3, a Najeriya

Posted onSeptember 12, 2022September 12, 2022

 Hukumar kula da yanayi ta Najeriya, NiMet, ta yi hasashen tsawa da ruwan sama daga ranar Litinin zuwa Laraba a fadin kasar. Alfijr Labarai  An …

Labarai

Jam iyyar ADP Ta Kori Koguna Saboda Ƙin Biyayya Ga Takarar Shaaban Sharada

Posted onSeptember 11, 2022

Alfijr ta rawaito jam’iyyar Action Democratic Party, ADP, ta kori Nasiru Koguna, ɗan takararta na gwamna a Kano, saboda ƙalubalantar maye gurbinsa da Hon Shaaban …

Hadari, Labarai

Wani Mummunan Haɗari Yayi Sanadin ƙonewar Mutane 20  ƙurmus

Posted onSeptember 10, 2022September 11, 2022

Alfijr ta rawaito akalla fasinjoji 20 ne suka kone ƙurmus a wani haɗari da ya afku a mahaɗar Maya/Lanlate da ke Ƙaramar Hukumar Ibarapa ta …

Labarai

Da Dumi Duminsa! Jimlar Cinikin Najeriya A Q2 2022 Ya Yai N12.841bn. In Ji NBS

Posted onSeptember 9, 2022September 9, 2022

Hukumar Kididdiga ta kasa (NBS) ta ce jimillar kasuwancin Najeriya ya kai Naira biliyan 12,841.54, a rubu i na biyu na shekarar 2022. Alfijr Labarai …

Labarai

Sarauniya England Elizabeth Ta Biyu Ta Rasu Tana Da Shekaru 96 A Duniya

Posted onSeptember 8, 2022September 8, 2022

Alfijr ta rawaito sarauniya Elizabeth ta biyu, wacce tun farko aka sanya ta a karkashin kulawar likita ta mutu. Alfijr Labarai Da yake sanar da …

Labarai

Gwamnatin Nigeria Ta Haramtawa Kamfanonin Jiragen Sama Siyar Da Tikiti Da Dala

Posted onSeptember 8, 2022September 8, 2022

Alfijr ta rawaito ministan sufurin jiragen sama, Sen. Hadi Sirika, ya fusata kan kamfanonin jiragen sama na kasashen waje da ke siyar da tikitin dala, …

Labarai

Gwamna Buni Ya Bawa Iyalan Sheikh Goni Aisamu Kyautar Gidaje 3 Da Tarin Kayan Abinci

Posted onSeptember 8, 2022September 8, 2022

Alfijr ta rawaito, wakilan Gwamna Mai Mala Buni sun dankawa wakilin iyalan Shaykh Goni Aisami mukullai da takardun gidaje guda uku. Alfijr Labarai Buni yace …

Labarai

Wasu Gungun Yan Fashi Sun Fasa Bankuna Sun Kwashe Kudade A jihar Kogi

Posted onSeptember 6, 2022September 6, 2022

Alfijr ta rawaito wasu gaggan ‘yan fashi da makamai sun yi Dirar Mikiya akan bankunan Zenith Bank, First Bank da kuma UBA da ke karamar …

Gwamnatin Kano, Labarai

Dalilan Da Suka Kawo Mana Zaman Lafiya A Jihar Kano – Gwamna Ganduje

Posted onSeptember 5, 2022September 5, 2022

Gwamna Ganduje na jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya danganta zaman lafiya a jihar da mutuntawa da kuma hakuri da duk wani kabila da addinin duk …

Labarai

Wanene Marigayi Mal Habibu Babura? Yau Shekara Hudu Da Rasuwarsa

Posted onSeptember 4, 2022September 4, 2022

Marigayi Dr Habibu Sani Babura, an haife shi a ranar 4 ga watan Janairu 1952, A Garin Babura Dake tsohuwar Jihar Kano, wanda yanzu haka …

Labarai

Bayan Da Ake Zargin Ɗan Sanda Da Yiwa Ƴar shekara 17 fyaɗe, Kwamishina Ya Bada Umarnin Bincike
 

Posted onSeptember 3, 2022September 4, 2022

Alfijr ta rawaito Kwamishinan ƴan Sandan jihar Enugu, Ahmad Ammani, ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan wani mataimakin Sufetan ‘yan sanda, ASP, kan …

Labarai

Wata Sabuwa! Wasu Makiyaya Sun Hallaka Mutane Shida A Wani Harin Da Suka Kai

Posted onSeptember 3, 2022September 3, 2022

Alfijr ta rawaito wani sabon hari da wasu da ake zargin Fulani makiyaya ne suka kashe a karamar hukumar Guma ta jihar Benue a ranar …

Labarai

Hukumar Kashe Gobara Ta Kano Ta Ceci Rayuka 91, Dukiya Ta N24. 9m A Watan Agusta

Posted onSeptember 2, 2022

Alfijr ta rawaito ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce ta ceci rayuka da dukiyoyi 91 da kudinsu ya kai Naira miliyan …

Labarai

‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Matashi Ɗan Shekara 37 Bisa Zargin kashe Iyayensa

Posted onSeptember 2, 2022September 2, 2022

Alfijr ta rawaito Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa, DSP Lawan Shiisu, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da ya …

Labarai

Wata Kotu Ta Aike Da Wasu Teloli 2 Da Abokan su 3 Gidan Gyaran Hali

Posted onSeptember 1, 2022September 1, 2022

Alfijr ta rawaito Mai shari’a Ibrahim Yusuf na babbar kotun jihar Kwara, dake Ilorin ya yanke wasu teloli biyu: Jatto Mujeeb, Opeyemi Bhadmus Abdulsamad, tare …

Labarai

Da Yawun Gwamnati Ake Gine-Ginen Ba Bisa Ka’ida Ba A Kano! In Ji Lauya Abba Hikima

Posted onAugust 31, 2022August 31, 2022

rawaito kwararrun lauyan nan mai fafutukar kare shakkin ɗan adam a jihar Kano, Abba Hikima ya musamsanta wani Jami in gwamnati da ya ce ba …

Posts pagination

‹ 1 … 14 15 16 17 18 … 23 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab