Alfijr ta rawaito, Ministan cikin gida, Mista Rauf Aregbesola a ranar Litinin, ya duba aikin gina wani katafaren tsare-tsare na zamani 3,000 a Karshi, babban …
Tag: Cheapest flights
Alfijr ta rawaito ,Majalissar masarautar Gumel ta bayyana ranekun gudanar da sallar Gani ta bana Alfijr Labarai Sakataren Majalissar kuma Majidadin Gumel, Alhaji Murtala Aliyu …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar Kebbi ta baiwa kwamitin Hisbah na jiha tallafin naira miliyan 100 da aka kafa shekaru 20 da suka gabata domin …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ce za ta gana da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) a Kotun Masana’antu ta Kasa (NICN) domin yanke hukunci a …
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya, NiMet, ta yi hasashen tsawa da ruwan sama daga ranar Litinin zuwa Laraba a fadin kasar. Alfijr Labarai An …
Alfijr ta rawaito jam’iyyar Action Democratic Party, ADP, ta kori Nasiru Koguna, ɗan takararta na gwamna a Kano, saboda ƙalubalantar maye gurbinsa da Hon Shaaban …
Alfijr ta rawaito akalla fasinjoji 20 ne suka kone ƙurmus a wani haɗari da ya afku a mahaɗar Maya/Lanlate da ke Ƙaramar Hukumar Ibarapa ta …
Hukumar Kididdiga ta kasa (NBS) ta ce jimillar kasuwancin Najeriya ya kai Naira biliyan 12,841.54, a rubu i na biyu na shekarar 2022. Alfijr Labarai …
Alfijr ta rawaito sarauniya Elizabeth ta biyu, wacce tun farko aka sanya ta a karkashin kulawar likita ta mutu. Alfijr Labarai Da yake sanar da …
Alfijr ta rawaito ministan sufurin jiragen sama, Sen. Hadi Sirika, ya fusata kan kamfanonin jiragen sama na kasashen waje da ke siyar da tikitin dala, …
Alfijr ta rawaito, wakilan Gwamna Mai Mala Buni sun dankawa wakilin iyalan Shaykh Goni Aisami mukullai da takardun gidaje guda uku. Alfijr Labarai Buni yace …
Alfijr ta rawaito wasu gaggan ‘yan fashi da makamai sun yi Dirar Mikiya akan bankunan Zenith Bank, First Bank da kuma UBA da ke karamar …
Gwamna Ganduje na jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya danganta zaman lafiya a jihar da mutuntawa da kuma hakuri da duk wani kabila da addinin duk …
Marigayi Dr Habibu Sani Babura, an haife shi a ranar 4 ga watan Janairu 1952, A Garin Babura Dake tsohuwar Jihar Kano, wanda yanzu haka …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan ƴan Sandan jihar Enugu, Ahmad Ammani, ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan wani mataimakin Sufetan ‘yan sanda, ASP, kan …
Alfijr ta rawaito wani sabon hari da wasu da ake zargin Fulani makiyaya ne suka kashe a karamar hukumar Guma ta jihar Benue a ranar …
Alfijr ta rawaito ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce ta ceci rayuka da dukiyoyi 91 da kudinsu ya kai Naira miliyan …
Alfijr ta rawaito Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa, DSP Lawan Shiisu, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da ya …
Alfijr ta rawaito Mai shari’a Ibrahim Yusuf na babbar kotun jihar Kwara, dake Ilorin ya yanke wasu teloli biyu: Jatto Mujeeb, Opeyemi Bhadmus Abdulsamad, tare …
rawaito kwararrun lauyan nan mai fafutukar kare shakkin ɗan adam a jihar Kano, Abba Hikima ya musamsanta wani Jami in gwamnati da ya ce ba …