Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Business

Labarai

Kasar Japan Ta Bawa ‘Yan Najeriya 39 Guraben Karo Karatu Kyauta

Posted onSeptember 2, 2022September 2, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar Hadin Kan Kasa da Kasa ta Japan (JICA) ta ba wa matasan Najeriya 39 cikakken tallafin karatu tare da damar yin …

Labarai

Hukumar Karota Ta Sake Kama Wata Tirela Maƙare Da Giya A Kano

Posted onSeptember 1, 2022September 1, 2022

Alfijr ta rawaito akaro na biyu ƙasa da mako guda, Hukumar kula da Zirga-zirga ababen hawa ta jihar Kano KAROTA karkashin shugabancin Baffa Babba Dan’agundi …

Labarai

Wani Direban Adaidaita Sahu Ya Mutu A kogi A Kano

Posted onAugust 31, 2022August 31, 2022

Alfijr ta rawaito Wani matashi dan shekara 25 mai suna Ammar Ibrahim ya nutse a wani kogi a kauyen Tattarawa da ke Ƙaramar Hukumar Dawakin …

Labarai

Dattawan Yankin Neja Delta Sun Gargadi Ministan Shari’a Malami San

Posted onAugust 29, 2022

Alfijr ta rawaito dattawan yankin Neja (SSEPF) a jiya sun bukaci babban mai shari’a na tarayya kuma ministan shari’a, Abubakar Malami (SAN) da ya ci …

Labarai

Shaaban Sharada Ya Nada Abbas Yushau A Kakakin Yakin Neman Zaben Gwamna

Posted onAugust 28, 2022August 29, 2022

Alfijr ta rawaito dan takarar Gwamnan Jihar Kano A Jam’iyyar Action Democratic Party, Kuma Dan Majalisar Wakilai Na Mazabar birnin Kano ta Tarayya Shaaban Ibrahim …

Labarai

Hukumar Kula Da ‘Yan Sanda Sun Bayyana Yajin Aiki Na Sai Baba Ta Gani

Posted onAugust 25, 2022August 25, 2022

Alfijr ta rawaito Majalisar hadin gwiwa ta hukumar ‘yan sanda ta fitar da sanarwar yajin aiki na har abada ga mahukuntan hukumar sakamakon saba yarjejeniyar …

Kannywood, Labarai

Ado Gwanja Ya Yi Martani Ga Lauyan Kan barazanar kai Hisbah kotu Saboda Waƙar ”Asosa”

Posted onAugust 24, 2022August 24, 2022

Alfijr ta rawaito shararren mawaƙin Kannywood, Ado Isa Gwanja ya maida martani ga wani lauya a jihar Kano, Barista Badamasi Sulaiman Gandu, wanda ya yi …

EFCC, Labarai

Dubun Wasu Yan Damfara Ta Cika A Kano! EFCC

Posted onAugust 23, 2022

Alfijr ta rawaito hukumar EFCC ta kama wasu mutane biyu da laifin zamba a jihar Kano Alfijr Labarai Hukumar EFCC reshen jihar Kano ta kama …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamna  Ganduje Ya Jajantawa Iyalan Fitaccen Dan kasuwa Alh Uba Leader

Posted onAugust 21, 2022

Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya jajantawa iyalansa bisa rasuwar fitaccen dan kasuwa kuma hamshakin attajiri Alh. Uba. Alfijr Labarai …

Labarai

Erik ten Hag Ya Bayyana Ra’ayinsa Game Da Cristiano Musamman Kan Wasan Liverpool

Posted onAugust 19, 2022

Alfijr ta rawaito Manchester United za ta karbi bakuncin Liverpool a gasar Premier a Old Trafford ranar Litinin mai zuwa a bayan duka da suka …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! An Kama Shugaban Karamar Hukuma Da Laifin Kashe Matarsa

Posted onAugust 17, 2022August 17, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta kama shugaban kwamitin rikon kwarya na karamar hukumar Nnewi ta Arewa Mbazulike Iloka kan mutuwar matarsa. …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama  Saratu Abdullahi A Hotoro Kano Dauke Da Kwayoyi Da Tabar wiwi 541 Kilogiram 245

Posted onAugust 14, 2022August 14, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta ce ta kama allunan Tramadol miliyan 1.1 (225mg da 100mg) …

Labarai

Kungiyar IPMAN Ta Yi Barazanar Rufe Ayyukanta A Yankin kudu Maso Gabas

Posted onAugust 13, 2022August 13, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito kungiyar dillalan man fetur ta kasa IPMAN, shiyyar kudu maso gabas, ta yi barazanar rufe dukkan gidajen man fetur saboda …

EFCC, Labarai

Kotu Ta Daure Aisha Mai Lakanin Mama Boko Haram Da Wasu Mutane Biyu Kan Badakalar ₦66m

Posted onAugust 13, 2022August 13, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito Hukumar EFCC shiyar Maiduguri, ta samu hukuncin daure Aisha Alkali Wakil, wacce aka fi sani da Mama Boko Haram, tare …

Labarai

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya Ta Sake Korar Jami inta Bisa Samunsa Da Laifin Cin Zarafi, Rashin Da’a

Posted onAugust 13, 2022August 13, 2022

Alfijr Labarai Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kori Kofur Opeyemi Kadiri bisa samunsa da laifin cin zarafi, rashin da’a Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan …

Labarai

Gwamnatin Tarayya ta Fara Tattaunawa da kungiyar likitocin Najeriya (N A R D)

Posted onAugust 12, 2022August 12, 2022

Alfijr Labarai Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da kungiyar likitocin Najeriya kan bukatun likitocin. Alfijr ta rawaito, sakataren Yada Labarai na NARD, Dokta Yusuf Alfa …

Labarai

Wata Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai Ta Nigeria

Posted onAugust 11, 2022August 11, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito Hukumar gudanarwar majalisar ta tabbatar da afkuwar gobarar da ta afku a bangaren majalisar wakilai, amma ta bayyana cewa nan …

Labarai

Rundunar ‘yan sandan Jihar Jigawa Ta Dakile Yunkurin Yin Garkuwa Da wani Bako

Posted onAugust 10, 2022August 10, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito rundunar ƴan Sandan jihar Jigawa, ta dakile yunkurin sace wani bature da ke aiki a kamfanin Tumatur da ke karamar …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! ‘Yan Ta’adda Sun Sake Sakin Wasu Fasinjojin Jirgin Kasa Bakwai Da Aka Sace

Posted onAugust 10, 2022August 10, 2022

Alfijr Labarai Alfijr ta rawaito wasu fasinjoji bakwai da aka yi garkuwa da su a harin jirgin kasa na ranar 28 ga Maris a jihar …

Labarai

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya Ta Kori Wani Jamininta Daga Aiki Sakamakon Zane Wani Da Bulala

Posted onAugust 8, 2022August 8, 2022

Alfijr Labarai Alfijir ta rawaito rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kori wani dan sanda mai suna Liyomo Okoi da aka gan shi yana dukan wani …

Posts pagination

‹ 1 … 3 4 5 6 7 … 11 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab